Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Kasa da wata daya gabanin babban zaben shugaban ƙasa, tsohon Sakataren NNPP a shiyyar kudu maso gabas wanda ya koma PDP ya ce mulki ya fi karfin Kwankwaso.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, Primate Ayodele, ya yi hasashe kan sabbin kalubale dake gaban Peter Obi, Atiku Abubakar da Bola Tinubu gabannin zabe.
Kasa da wata ɗaya tal gabanin zaben shugaban ƙasa da yan majalisun tarayya, Hamza Dalhat, mai wakiltar Batagarawa, Rimi da Charanci ya sauya sheka zuwa PDP.
Jam'iyyu siyasa 40 a Najeriya waɗanda INEC ta soke rijistarsu ta hannu gamayyar jam'iyyu watau CUPP sun ce Atiku da gwamna Okowa ne suka dace da ƙasar nan.
Wasu yan bindiga sun farmaki ofishin Benjamin Kalu, mai magana da yawun majalisar wakilai a mazabarsa inda aka tsinci harsasai fiye da 100 bayan afkuwar abun.
Hon Francis Nwifuru, dan takarar Gwamnan Jihar Ebonyi a jam'iyyar APC a Jihar Ebonyi ya shawarci kabilar Ezza su jefa masa kuri'a idan ba haka za su yi nadama
Gwamnonin jam'iyyar All Progressives Congress, APC, uku ne suka yiwa Bola Tinubu rakiya zuwa ganin Shugaba Buhari bayan 'babatun' da yayi a Abeokuta wurin kamfe
Ana yaɗa labarun ƙarya akan Asiwaju Bola Tinubu. Hadiminsa ya karyata labaran da ake yadawa a kan cafke motocin kudi daga gidan shi a kan hanyar zuwansu banki.
Mai neman zama gwamnan jihar Legas a inuwar jam'iyyar PDP, Mista Jandor, ya gamu da illar yan daba yayin da ya je kamfe karamar hukumar Surulere ranar Jumu'a.
Siyasa
Samu kari