Kotun koli ta daga shari;ar masarautar Kano da Aminu Ado bayero da Muhammadu Sanusi II ke jagoranta zuwa bayan zaben shugaban kasa da gwamnoni na 2027.
Kotun koli ta daga shari;ar masarautar Kano da Aminu Ado bayero da Muhammadu Sanusi II ke jagoranta zuwa bayan zaben shugaban kasa da gwamnoni na 2027.
Tsohon ɗan majalisar tarayya a Najeriya, Abubakar Yusuf ya bayyana cewa APC ba ta jin ko ɗar a kan ko za ta faɗi babban zaɓen 2027 duk da haɗa kan ƴan adawa.
Ana daf da shiga zaben 2023, nasara ta na wajen Bola Tinubu, Atiku Abubakar, Peter Obi, ko kuwa Rabiu Musa Kwankwaso. Mun kawo yadda 'yan takara za su gwabza.
Ganin lokacin zaben shugaban kasa ya zo, Jam’iyyun ZLP, NRM, APP, APM sun ce Bola Tinubu ne ‘dan takaransu, sun lissafo hujjojin da ke nuna cancantar Tinubu.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya kara taso da maganar wanda jama'ar jihar Ribas zasu zaba a ranar zaben shugaban kasa, ya ve zai rike amanar da aka ba shi.
Jihohin da suka yi zarra da sakaci wajen yawan mutanen da suka karbi katin zabe daga INEC, kason wadanda ba su karbi PVC da Hukumar INEC ta buga ba su kai 7% ba
Jam'iyya mai mulki ta APC ta saki martanin kar ta kwana game da labarin cewa babban malamin addinin Musulunci, Sheikh Dahiru Usamna Bauchi yana tare da Atiku.
Dan takarar gwamna na jam'iyyar Labour a jihar Adamawa, Dr Umar Mustapha Muqaddas ya fita daga jam'iyyarsa ya koma jam'iyyar All Progressives Congress, APC.
Za a fahimci takarar Shugaban Kasa za tayi zafi tsakanin APC, PDP, LP da NNPP a 2023. Atiku Abubakar, Bola Tinubu da Rabiu Kwankwaso za su kara da Peter Obi.
Wasu tsagerun yan bindiga da ake wa lakabin ba'a sansu ba sun farmaki ayarin dan takarar gwamnan jihar Enugu a inuwar APC, Uche Nnaji, Nwakibie, ya sha da kyar.
Jirgin yakin neman zaben dan takarar shugaban kasa karkashin jam'iyyar New Nigeria Peoples Party NNPP, Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso Zai Sauka Tasha Yau A Kano.
Siyasa
Samu kari