Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC daga PDP. Shekarau ya taba sauya sheka zuwa jam'iyyun a baya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC daga PDP. Shekarau ya taba sauya sheka zuwa jam'iyyun a baya.
Tsohon ɗan majalisar tarayya a Najeriya, Abubakar Yusuf ya bayyana cewa APC ba ta jin ko ɗar a kan ko za ta faɗi babban zaɓen 2027 duk da haɗa kan ƴan adawa.
Kwanan nan Gwamnoni APC za su hadu da ‘Yan majalisar NWC da Bola Tinubu. Kwanaki kadan suka rage a rantsar da sabuwar majalisar tarayya, APC na cikin rudani.
Tun da aka samu Musulmai biyu da za a rantsar a matsayin shugaban kasa da mataimaki, Mataimakin Shugaban APC na Arewa bai yarda Musulmi ya karbi Majalisa ba.
Kungiyar SERAP da CJID za su yi shari’a da shugaban Najeriya Muhammadu Buhari bayan hirar da aka yi da Yusuf Datti Baba Ahmed ta jawowa Channels tarar N5m.
Sanatan PDP daga jihar Ebonyi da ke kudu maso gabashin Najeriya, ya bayyana cew aba bu wani abun ta da jijiyoyin wuya dan Atiku ya sha kashi a hannun Tinubu.
Sanatan jam'iyyar Peoples Democratic Party ( PDP) a jihar Ebonyi, Obinna Ogba, ya bayyana cewa PDP ita ta janyowa kanta rashin nasarar da tayi a zaɓen jihar.
Za a ji Farfesa Itse Sagay ya ce a kaf tarihin Najeriya, ba a taba yin wani zaben da ya fi wna 2023, ya ce abin da ya taimaki Bola Tinubu shi ne yana da tsari.
Bayanai sun nuna ‘Yan majalisa 1, 253 za su tashi da kusan Naira biliyan 49 daga cikin baitul-mali kafin wa’adin na su ya kare a matsayin albashi da alawus.
Bola Tinubu zai yi shari’a da Jam’iyyu, ana tuhumar APC da magudi a Jihohi. A halin yanzu Jam’iyyun da suka yi karar APC kan zargin magudin zabe a 2023 sun karu
Wata majiya a sansanin Bola Ahmed Tinubu, ta ce zababben shugaban kasar na Najeriya ya soke tafiyar da zai yi zuwa Landan da kasar Saudiya daga birnin Paris.
Siyasa
Samu kari