Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Tsohon ɗan majalisar tarayya a Najeriya, Abubakar Yusuf ya bayyana cewa APC ba ta jin ko ɗar a kan ko za ta faɗi babban zaɓen 2027 duk da haɗa kan ƴan adawa.
Sanata Smarta Adeyemiz ya shawarci yan takarar da suka sha kashi a babban zaben 2023da aka kammala, ya ce ba'a taba sahihin zabe kamarsa ba a tarihin Najeriya.
Mataimakin shugaban jam'iyyar Labour Party (LP) na ƙasa, Lamidi Apapa, ya karɓe ikon shugabancin jam'iyyar daga hannun shugaban jam'iyyar na ƙasa, Julius Abure.
Hon. Yusuf Gagdi ya fito neman shugabancin majalisar wakilan tarayya, yana kamfe a boye. Gagdi ya ce burinsa ne a samu gyara a kundin kasafin kudin Najeriya.
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa siyasar Najeriya tana kara samun cigaba kuma za a iya ganin hakan ta yadda gwamnoni da dama suka fadi zaben sanata.
Jam’iyyar NNPP mai alamar kayan marmari ta nada sabon shugaba na kasa. Alhaji Abba Kawu-Ali aka zaba ya canji Farfesa Rufai Ahmed Alkali da ya ajiye aikinsa.
Bayanan da muka samu daga shugaban jam'iyyar Labour Party na kasa, Julius Abure, sun nuna cewa wasu yan daban siyasan sun shiga hedkwatar jam'iyyar da ke Abuja.
Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na ƙasa, Salihu Lukman, ya fasa kwai kan yadda wasu ke bayar da cin hanci domin samun shugabancin majalisa ta 10 mao zuwa.
Zaɓabɓen gwamnan jihar Benue, fasto Hyacinth Alia, ya koka kan halin ƙaƙanikayin da jihar sa take ciki. Fasto Hyacinth yace jihar na buƙatar ɗaukin gaggawa.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai, ya yaba takwaransa na jihar Ribas, Nyesom Wike, bisa nasarar da Bola Tinubu na jam'iyyar APC ya samu a zaɓen 2023.
Siyasa
Samu kari