Tsohon ministan makamashi, Sale Mamman, ya ayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamnan Taraba a 2027, yana mai bayyana hakan gaban magoya baya a Jalingo.
Tsohon ministan makamashi, Sale Mamman, ya ayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamnan Taraba a 2027, yana mai bayyana hakan gaban magoya baya a Jalingo.
Gwamna Inuwa Yahaya na jihar Gombe ya rushe majalisar zartaswansa baki ɗayanta, ya umarce su kowa ya rubuta bayanai ya miƙa wa Sakatare kafin ko ranar Laraba.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya roki hukumar zabe mai zaman kanta ta ƙasa ta gaggauta gyara kuskuren da jami'inta ya tafka a zaben gwamnan jihar Adamawa.
Idan ana maganar cancanta, Mas’ud El-Jibril yana ganin Barau Jibrin ya sha gaban duk wani Sanata a majalisar kasar. Wannan shi ne ra'ayin Sanata Danladi Sankara
Wata ƙungiyar magoya bayan Peter Obi, ta nemi zaɓaɓben shugaban ƙasan Najeriya, Bola Tinubu, da ya fito ya wanke kansa kan zargin zama ɗan Guinea da ake masa.
Aisha Dahiru Binani ta kai kara domin Kotu tayi umarnin dakatar da zaben Adamawa, Lauyan ta ya ce INEC ta shiga lamarin da ya fi karfinta da ta soke sanarwa.
Jam'iyyar APC mai mulki Najeriya ta tura sunayen yan takarar gwamna a jihohin Imo, Bayelsa da Kogi ga hukumar zaɓe mai zaman kanta bayan gama xaben fidda gwani.
Jam'iyyar PDP mai mulki a jihar Adamawa ta shiga zanga-zangar nuna adawa da. sakamakon zaɓen gwamnan jihar. Jam'iyyar tace za ta ci gaba har sai baba ta gani.
Mutanen Imo sun samu wakilcin matashi kamar yadda aka samu a Kebbi da Sokoto. Wanda zai zama sabon ‘Dan majalisar mazabar Mbaitoli/Ikeduru, dan kasa da 30 ne.
Ministan ayyuka da gidaje, Babatunde Fashola, ya bayyana hangensa cewa manyan yan takarar jam'iyyun adawa uku sun taka rawa har Bola Tinubu ya ci zabe a saukake
Siyasa
Samu kari