‘Yar majalisa a Amurka, Kimberly Daniels ta zargi ƙaramin ministan tsaro, Bello Matawalle da yunkurin bada cin hanci domin sauya rahoton kisan Kiristoci a Nigeria.
‘Yar majalisa a Amurka, Kimberly Daniels ta zargi ƙaramin ministan tsaro, Bello Matawalle da yunkurin bada cin hanci domin sauya rahoton kisan Kiristoci a Nigeria.
Shugaban ma'aikatar fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila ya yi kira ga Leke Abejide da Nafiu Bala da su tsaya su tarwatsa jam'iyyar adawa ta ADC.
Wani matashi ne ya dankara ‘Dan majalisa da kasa bayan nasarorinsa a 2007, 2011, 2015 da 2019, hakan ya nuna Allah SWT ne yake bada mulki ga wanda ya so ga kowa
Gwamnonin jam’iyyar APC sun rubuta wasika domin ankarar da Bola Tinubu abin da ke faruwa. Akwai mutum biyu da ke kashe $500, 000 zuwa $1m domin samun mukami
Magoya bayan Peter sun yi gaskiya da suka ce an yi masu magudi. Shafin IRev ya nuna a asalin kuri’un da mutane suka kada, Peter Obi yana gaban Bola Tinubu.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) ta ayyana dan takarar jam'iyyar All Progressives Congress, Nasiru Idris, a matsayin zababben gwamnan jihar Kebbi.
A ranar Lahadi, 16 ga watan Afrilu, rundunar tsaro ta DSS ta ce ta kaddamar da wani bincike a kan harin da aka kaiwa daya daga cikin jami'anta a jihar Adamawa.
A zaben Nuwamban 2023 da za a shirya, Sanata Dino Melaye ya samu takarar Gwamnan Jihar Kogi a karkashin Jam’iyyar PDP. Dino Melaya zai tunkari Ahmad Usman-Ododo
Dan takarar shugaban kasa na APC, Atiku Abubakar, ya bukaci hukumar zabe ta kasa, INEC da ta gaggauta dawowa bakin tattara sakamakon zaben gwamnan Adamawa.
Aisha Dahiru, wacce aka fi sani da Aisha Binani ta zama mace ta farko da aka zabe a matsayin gwamna a Najeriya. An sanar da hakan bayan INEC ta gama zaben ciko
Wasu mutane da ba a san ko su wanene ba a jihar Adamawa sun yi wa wani kwamishinan hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) wanda aka boye sunansa zigidir.
Siyasa
Samu kari