Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin cewa Iran na son a kulla yarjejeniyar zaman lafiya, ya ce za su yi nazari su duba sabon tayin da aka gabatar.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin cewa Iran na son a kulla yarjejeniyar zaman lafiya, ya ce za su yi nazari su duba sabon tayin da aka gabatar.
Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
Kotun koli ta tabbatarwa da gwamna Ademola Adeleke na jam'iyyar PDP nasarar da ya samu a zaben gwamnan jihar Osun da ya gudana ranar 16 ga watan Yuli, 2023.
Za a ji Lauyan Abba Kabir Yusuf, Bashir Yusuf Muhammad Tudun Wazirci ya yi karin haske a kan shari’ar NNPP da APC, Nasiru Gawuna ba zai ji dadin bayaninsa ba.
Shugaba mai jiran gado, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya bukaci kotun sauraron karar zabe a Najeriya ta kori korafin jam'iyyar AA domin bai dace ba kwata-kwata.
Sarkin Ife yana so a ajiye bangarancin siyasa, a mara baya ga gwamnati mai zuwa, ya ce kyau a hadu tare a goyi bayan manufar Asiwaju Gbogbo Oodua (Bola Tinubu).
Mai neman takarar majalisar wakilai a jam’iyyar APC, Honarabul Abbas Tajudden ya ce shi ba zai zama dan amshin shata ba in har ya samu shugabancin majalisar.
Kotun sauraron karar zaben shugaban kasa mai zama a birnin Abuja ta ɗage zaman shari'a kan karar da jam'iyyar APM ta kalubalanci nasarar Aaiwaju Bola Tinubu.
Kowane lokaci daga yanzu, zababben shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ka iya ficewa daga Najeriya inji hadiminsa na bangaren midiya, Mista Tunde Rahman.
Dan majalisar wakilai ta tarayya, Hon Mukhtar Betara ya nuna sha’awarsa ta tsayawa takarar majalisar wakilai, yayin da ake sa ran za a kaddamar a watan Yuni.
Wata kungiya ta ‘yan majalisa za ta goyi bayan matakin da APC ta dauka a majalisa, sun sallamawa matsayar Shugabannin Jam’iyyar, za ta ba Bola Tinubu hadin-kai.
Siyasa
Samu kari