Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
Zababben shugaban ƙasa, Alhaji Bola Ahmed Tinubu, tare da tawagarsa sun bar Abuja zuwa nahiyar turai da tsakar ranar Laraban nan sauran kwanaki ya kama aiki.
Gwamnan jihar Ebonyi, Dave Umahi, ya nada sabbin kwamishinoni mutum huɗu ana sauran kwana 20 ya bar ofis. Gwamnan ya sharwarce su da su zage damtse sosai..
A shirye-shiryen barin gidan gwamnati da suke ta yi, uwargidan shugaba Muhammadu Buhari mai barin gado wato Aisha Buhari ta zagaya da matar Tinubu Sanata Olurem
Tsohon gwamnan jihar Osun, ya taya gwamna Ademola Adeleke, murnar nasarar da ya samu a kotu. Ya shawarce shi da ya mayar da hankali kan jagoranci mai kyau.
Jam'iyyar Action Peoples Party (APP) ta ce ta haƙura, ta janyw ƙarar da ta shigar da Bola Tinubu inda ta ke ƙalubalantar nasarar sa, a zaɓen shugaban ƙasa.
Bayan dogon musayar yawu da faɗa da juna, ana tsammanin Atiku Abubakar, da gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, za su ƙara haɗuwa a wurin taron gwamnonin PDP.
Wasu zababbun ‘Yan Majalisa za su yi wa Jam’iyya bore, akwai Sanatocin Arewa da suke bin bayan Orji Uzor Kalu da Abdulaziz Yari maimakon Akpabio/Barau Jibrin.
Idan an canza Gwamnati a Najeriya, Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya ce ba zai karbi matsayin Ministan babban birnin tarayya a gwamnatin Bola Tinubu ba.
Zaɓabɓen shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya taya gwamna Ademola Adeleke, na Osun, murnar nasarar da ya samu a kotun ƙoli, kan shari'ar zaɓen gwamna.
Siyasa
Samu kari