Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar NDC. Kwankwaso ya aika sako ga 'yan Najeriya.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar NDC. Kwankwaso ya aika sako ga 'yan Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya shiga ganawa yanzu haka da tsohon Sarkin Kano, Sanusi Lamido Sanusi, a fadar shugaban kasa da ke birnin tarayya Abuja.
Dattawan kasa, Alhaji Tanko Yakasai da Chief Bisi Akande, sun kai ziyarar taya murna ga shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, a fadarsa da ke Abuja yau Alhamis.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Gusau jihar Zamfara, ta umarci jami'an tsaron jihar, da su fito da motocin da suka kwashe a gidan Bello Matawalle.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ce har yanzu bai yanke shawarar sauya sabbin masarautun da tsohon gwamna Ganduje ya yi ba, inda ya ce duk jita-jita ce.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya amince da naɗin Nuhu Ribado, Yau Darazo, Alake da wasu mutane 6 a matsayin masu ba shi shawara ta musamman.
Tajudeen Abbas, sabon kakakin majalisar wakilan tarayya ya naɗa Musa Abdullahi Krishi a matsayin mai magana da yawunsa, ya kuma naɗa wani sabon hadimi daban.
Sammako Sanatoci su ka yi wajen zuwa majalisar tarayya a ranar da za ayi zabe. Sanatan Ekiti ya ce sun yi kwanaki babu barci saboda yakin zaben Akpabio/Barau.
Wani babban lauya ya buƙaci shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu da ya dakatar da shugaban Hukumar Zaɓe ta Kasa (INEC), Mahmoud Yakubu, kamar yadda ya dakatar da.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gargadi gwamnoni kan aiki ga 'yan kasa, ya bukaci gwamnonin su hada kai don samun ingantacciyar rayuwa wa 'yan Najeriya.
Siyasa
Samu kari