Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar da jam'iyyar ADC sun musanta jita-jitar da ake yadawa cewa sun fara duba yiwuwar komawa jam'iyyar NDC.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar da jam'iyyar ADC sun musanta jita-jitar da ake yadawa cewa sun fara duba yiwuwar komawa jam'iyyar NDC.
Prophet Jeremiah Fufeyin na cocin Christ Mercyland Deliverance Ministry ya fadi halin da yan Najeriya za su shiga a watanni shidan farko na gwamnatin Tinubu.
Na kusa da ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya bayyana cewa yawan ta'ammala da barasa shi ne ya haifarwa da Wike matsala a cikinsa.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya tura wa majalisar dokokin jihar Kano sunayen mutane 19 da yake fatan naɗawa a matsayin kwamishinoni a gwamnatinsa.
Gwamnatin Kano, ƙarƙashin jagorancin Abba Gida Gida ta ce ta ƙwato filayen gwamnati da darajarsu ta kai ta tiriliyoyin naira a atisayen rushe-rushen da take.
Tsohon ɗan majalisar wakilan tarayya, Hon Gudaji Kazaure, ya bankaɗo sunayen manyan kusoshin gwamnatin Muhammadu Buhari, da ya kamata a cakumo su yi bayani.
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya kara wa Nuhu Ribadu, tsohon shugaban EFCC girma daga mashawarci na musamman kan tsaro zuwa mai bada shawara kan tsaron kasa.
Yayin da ake tunkarar zaben gwamnan jihar Imo a watan Nuwamba mai zuwa, gwamna Hope Uzodinma mai neman tazarce ya karɓi jiga-jigan PDP da suka sauya sheka.
Bella Montoya ta gigita 'yan uwanta bayan farfaɗowa a wajen jana'izarta, kimanin mako guda da ya gabata, bayan da aka ayyana ta mutu bayan da ake zargin ta yi.
Kotun karar zaben gwamnan jihar Osun, a ranar 19 ga watan Yuli ta yi fatali da karar da jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ta shigar kan jam'iyyar APC.
Siyasa
Samu kari