Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Yarbawan Legas su ka tashi da mafi yawan kujerun hadiman Bola Tinubu. ‘Yan South West APC Support Group sun soma korafin rashin daidaito wajen rabon mukamai.
Wasu fitattun yan siyasa kamar su Bode George, Ayodele Fayose da Nasir El-Rufai sun ce ba za su karbi mukaman ministoci ba idan Shugaban kasa Tinubu ya zabe su.
Sakataren jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Kwara, Alhaji Rasaq Lawal, ya yi murabus dagan kan muƙaminsa. Alhaji Lawal ya kuma fice daga PDP.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya musanta rade-radin da ake ta yadawa na cewa gwamnatinsa ta ciyo bashin naira biliyan 10 domin sanya.
Hukumar yaki da rashawa EFCC ta ce bata san lauyanta ba mai suna Ibrahim Mohammed da ya shigar da kara kan tsohuwar ministan sufurin jiragen sama Stella Oduah.
Wani masoyin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa cire tallafin man fetur da shugaban kasar ya yi ne ya janyowa damalmalewar abubuwa a kasa baki day.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya gana da tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan da gwamnonin jihohin Imo, Ogun da Kwara a fadarsa Aso Villa da ke Abuja.
Tsohon mataimakin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Cif Bode George, ya bayyana cewa tsarin mulkin da Najeriya take kai a yanzu ne silar fadawarta halin da take.
A ranar Litinin 17 ga watan Yuli ne tsohon shugaban jam'iyyar APC Abdullahi Adamu ya sanar da yin murabus daga kan kujerarsa biyo bayan matsin lamba da ya samu.
Siyasa
Samu kari