Wani jirgin sama dauke da fasinjoji ya gamu da hatsari a filin tashi da saukar jirage na Malam Aminu Kano. An yi kokarin ceto mutanen da ke cikinsa.
Wani jirgin sama dauke da fasinjoji ya gamu da hatsari a filin tashi da saukar jirage na Malam Aminu Kano. An yi kokarin ceto mutanen da ke cikinsa.
Sabuwar rigima na kunno kai tsakanin bangaren Gwamna Siminalayi Fubara da Ministan Abuja, Nyesom Wike, kan batun rabon mukaman kwamishinoni a Rivers.
Aisha Dahiru Binani ta kai kara domin Kotu tayi umarnin dakatar da zaben Adamawa, Lauyan ta ya ce INEC ta shiga lamarin da ya fi karfinta da ta soke sanarwa.
Jam'iyyar APC mai mulki Najeriya ta tura sunayen yan takarar gwamna a jihohin Imo, Bayelsa da Kogi ga hukumar zaɓe mai zaman kanta bayan gama xaben fidda gwani.
Jam'iyyar PDP mai mulki a jihar Adamawa ta shiga zanga-zangar nuna adawa da. sakamakon zaɓen gwamnan jihar. Jam'iyyar tace za ta ci gaba har sai baba ta gani.
Mutanen Imo sun samu wakilcin matashi kamar yadda aka samu a Kebbi da Sokoto. Wanda zai zama sabon ‘Dan majalisar mazabar Mbaitoli/Ikeduru, dan kasa da 30 ne.
Ministan ayyuka da gidaje, Babatunde Fashola, ya bayyana hangensa cewa manyan yan takarar jam'iyyun adawa uku sun taka rawa har Bola Tinubu ya ci zabe a saukake
Jam'iyyar APC mai mulki ta samu nasarar lashe cikon zaben mambobi Takwas na majalisar dokokin jihar Kebbi bayan kammala tattara sakamako ranar Lahadi da dare.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa INEC ta umarci REC ɗin jihar Adamawa da ya nesanta kansa daga duk wasu harkokin zaɓen jihar bayan abinda ya aikata jiya.
An shiga cikin ruɗani a Adamawa kan sakamakon zaɓen cike gurbi na gwamnan jihar na ranar Asabar. Mun yi duba kan wasu abubuwan sani dangane da halin da ake ciki
Kila Sanatocin Arewa irinsu Barau Jibrin ba za su kai labari a zaben Majalisa ba. Gwamnoni sun karkata ga irinsu Orji Kalu, Osita Izunaso da Godwill Akpabio
Siyasa
Samu kari