Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
A wadanda za su iya karbar kujerar Abdullahi Adamu a APC akwai Sanata Tanko Umaru Almakura, wani na-hannun daman Bola Tinubu da kuma wani tsohon Gwamnan Filato.
Tsohon 'dan majalisa, Sanata Shehu Sani ya yi martani ga murabus din Abdullahi Adamu a matsayin shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa.
Ana hasashen shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zai nada Wale Edun a matsayin minista daga jihar Ogun, Edun shi ne mai ba wa shugaban shawara akan harkokin kudade
Masu amfani da shafukan sada zumunta sun ayyana sunan wanda ya dace da kujerar shugaban APC mai ci. A cewarsu babu wanda ya dace irin Abdullahi Umar Ganduje.
Jam'iyyar APC ta kasa ta sanar da nadin Abubakar Kyari a matsayin sabon shugaban riko na jam'iyyar. Hakan ya biyo bayan murabus da Abdullahi Adamu ya yi daga.
Jam'iyyar APC ta sake ɗage babban taron masu ruwa da tsaki da kuma taron majalisar zartarwa ta ƙasa (NEC) har sai baba ta gani bayan samun sauyin shugabanci.
'Yan majalisar Wakilai yanzu haka suna kan tantance hafsoshin tsaro a dakin majalisar da Shugaba Bola Tinubu ya tura musu a makon da ya gabata don tantancewa.
Mun kawo maku tarihin rayuwa da siyasar yaron Tsohon Gwamnan Arewa da zai jagoranci APC wanda mutumin Kashim Shettima ne da ya zama Shugaban rikon kwarya a APC
Mukaddashin shugaban APC na ƙasa, Sanata Abubakar Kyari, ya tabbatar da rahoton cewa Abdullahi Adamu da Sanata Iyiola Omisore sun yi murabus daga muƙamansu.
Siyasa
Samu kari