Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Sheikh Bashir Ahmad Sani Sokoto ya sanar da cewa jam'iyyar ADC bata ba shi takara ba. Hakan ya nuna cewa ba zai yi wa jam'iyyar takarar gwamna ba.
'Yar takara mace ɗaya tilo a inuwar APC, wacce ta hakura da takara kuma ta mara wa Bola Tinubu baya, ta shiga jerin ministocin da suka isa zauren majalisa.
An ƙaryata labarin da ke ta yawo a kafafen sada zumunta da ke nuni da cewa 'yan ta'adda sun harbe sanata mai wakiltar Abia ta Kudu, Enyinnaya Abaribe. Hadimin.
Dave Umahi, tsohon gwamɓan jihar Ebonyi kuma ɗaya daga cikin waɗanda Tinubu ya aika sunayensu zuwa majalisar dattawa, ya fara shirin sauka daga mukamin Sanata.
A karshe, Shugaba Tinubu ya mika sunayen ministoci ga majalisa kuma an bayyana su guda 28 yayin da ake tsammanin akwai sauran jerin sunayen da shugaban zai karo
Bayan tura jerin sunayen ministoci zuwa majalisar dattawan Najeriya, an gano sunaƴen jihohin asali na kowane ɗaya daga cikin mutane 28 da Bola Tinubu ya nada.
Mohammed Ali Pate ya shiga cikin jerin sunayen mutanen da Tinubu zai naɗa ministoci. A ranar Alhamis ne shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Godswill Akpabio.
A matan da za su zama Ministoci akwai tsohuwar kwamishina, Dr. Anite Uzoka, Betta Edu, shugabar mata a APC, sai Hon. Nkiru Onyejiocha da Uju Kennedy Ohaneye.
Gwamnan Kaduna, Malam Uba Sani ya bai wa sabbin kwamishinoni 14 da ya naɗa ranstuwar kama aiki a fadar gwamnatinsa da ke cikin birnin Kaduna ranar Alhamis.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani ya fito fili ya yi martani kan sunayen ministocin Shugaban ƙasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu da aka sanar.
Siyasa
Samu kari