Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Ana hasashen Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu na duba yiwuwar nada tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje a matsayin shugaban jam'iyyar APC na kasa.
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya nada shugaban jam’iyyar APC na jihar Kano, Alhaji Abdullahi Abbas a matsayin wakili a majalisar daraktocin Hukumar NEDC.
Wasu alamu masu karfi da suka bayyana da yammacin ranar Laraba da muke ciki sun nuna Ganduje ne shugaba Bola Tinubu ya fi aminta ya karɓi ragamar APC ta ƙasa.
Majalisar Wakilan Najeriya ta tabbatar da nadin hafsoshin tsaro bayan Shugaban kasa Bola Tinubu ya mika su ga majalisar don tantancewa a makon da ya gabata.
Awanni 48 bayan samun sauyin shugabanci a APC, Kwamitin NWC ya shirya zama da gwamnonin jam'iyya mai mulki kan muhimman abubuwan da suka faru a cikin gida.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta soki salon mulkin APC musamman ganin yadda farashin mai ta tashi, ta ce bai kamata 'yan kasar su sayi mai fiye da N150 na.
Majalisar Dokokin jihar Katsina ta bayyana sunayen mutane 20 da gwamnan jihar, Dikko Umar Radda ya aiko ma ta a matsayin wadanda yake so ya nada kwamishinoni.
Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya jaddada aniyar gwamnatin Shugaba Bola Tinubu na ganin ta kara albashin ma'aikatan Najeriya.
Hukumar zabe INEC ta gaza kare nasarar da gwamnan jihar Enugu, Peter Mbah, ya samu a babban zaben gwamna ranar 18 ga watan Maris, a gaban kotun ƙarar zabe.
Siyasa
Samu kari