Majiyoyi sun tabbatar da rasuwar Malam Yahaya Billi, shugaban Izala na Besse, bayan ya rasu a hannun masu garkuwa da mutane bayan fama da rashin lafiya.
Majiyoyi sun tabbatar da rasuwar Malam Yahaya Billi, shugaban Izala na Besse, bayan ya rasu a hannun masu garkuwa da mutane bayan fama da rashin lafiya.
Rabiu Kwankwaso ya bayyana cewa kofar shi a bude take wajen yin sulhu da Abba Kabir. Ya ce sun yi sulhu da Ganduje a baya duk da abubuwa marasa dadi da suka faru.
Abba Kabir Yusuf ya amince da karin nadin mukamai sama da 100. Abba Gida Gida ya bada mukaman SR da SSR domin a samu wakilai masu dauko rahotanni a ma’aikatu
Rahotanni sun kawo cewa hukumar DSS ta tsare dakataccen shugaban karamar hukumar Ijebu ta gabas, Wale Adedayo, kan zargin Gwamna Dapo Abiodun da wawure kudi.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu zai tafi zuwa ƙasar Indiya domin halartar taron ƙasashen duniya masu tattalin arziƙi na G20. Taron zai gudana.
Jam'iyyar APC reshen jihar Osun ta dauki matakin dakatarwa kan wasu mambobinta 26 da ake zargin da cin amana da kuma raba kan jam'iyya bayan korar wasu 84.
Festus Keyamo, Ministan Sufurin Jiragen Saman Najeriya ya sanar da dakatar da aikin samar da jiragen saman Najeriya wanda aka fara yi a gwamnatin Shugaba Buhari
Jigon NNPP kuma ɗaya daga cikin shugabanninta na ƙasa, Robert ya bayyana cewa har yau Kwankwaso mamba ne a jam'iyyar domin BoT bai isa ya dakatar da shi ba.
Fitaccen malamin addinin na na cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Elijah Ayodele, ya bayyana cewa ya hasaso juyin mulki a wasu ƙasashen Afrika 3.
Babbar Kotun jihar Benuwai mai zama a Gboko ta yi fatali da ƙarar da ake nemi ta bada umarnin maida Iyorchia Ayu kujerarsa ta shugaban jam'iyyar PDP na ƙasa.
Hadimin Atiku Abubakar na yaƙin neman zaɓen shugabancin ƙasa a zaɓen da ya gabata, Daniel Bwala, ya ce Wike ya karbi muƙamin minista ne domin yi wa abokan.
Siyasa
Samu kari