Iyalan Malam Nasir El-Rufa'i sun ce hukumar ICPC ta hana mahaifinsu ganin likita duk da bukatar hakan tare da hana matatar shi mika masa abincin dare.
Iyalan Malam Nasir El-Rufa'i sun ce hukumar ICPC ta hana mahaifinsu ganin likita duk da bukatar hakan tare da hana matatar shi mika masa abincin dare.
Jam’iyyar ADC ta ayyana Kassim Gana Geidam a matsayin ɗan takarar gwamna a Yobe yayin da APC ta marawa Baba Wali baya, lamarin da ya kawo cikas ga Ahmad Lawan.
Wasu fayafayen bidiyo da aka yaɗa a Intanet, sun nuna cewa tsohon shugaban APC, Abdullahi Adamu ya yi murabus ne bayan gano cewa kotu ta soke nasarar Tinubu.
Jerin sunayen mutanen da Tinubu zai ba ministoci kashi na biyu ya fito ɗauke da sunayen tsofaffin gwamnoni guda biyar a cikinsa. Shugaban ma'aikatan fadar.
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Farfesa Yemi Osinbajo, ya bayyana babban dalilin da ya hana shi halartar taron masu ruwa da tsaki na jam'iyyarsa ta APC.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya ƙara tura sunayen mutanen da yake fatan naɗa wa a matsayin ministoci ga majalisar dattawan Najeriya ranar Laraba 2 ga wata.
Yanzu nan Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya karanto karin Ministocin da ake sa ran za a nada. Tsofaffin Gwamnoni sun shiga ragowar Ministocin.
Labari mai zafi ya zo mana cewa za a ji ragowar Ministocin tarayya. Shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila ya aikowa majalisar sunayensu.
Yayin tantance ministoci a majalisa, Sanaya Davou daga Plateau ya bukaci Dele Alake ya karanto taken Najeriya inda Godswill Akpabio ya ce ya risina ya wuce.
Jam'iyyar PDP ta saka tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike a kwamitin zabe a jihar Bayelsa bayan majalisar Dattawa ta tantance shi a matsayin ministan Bola.
Hukumar kwadago ta Najeriya (NLC), ta bayyana cewa ta na bukatar a kara mafi karancin albashin ma'aikata zuwa 200k, sannan a sauko da farashin litar man fetur.
Siyasa
Samu kari