Daftarin sulhun da aka yi tsakanin Iran da Amurka ya nuna cewa za a saki dala biliyan 24 na Iran kafin a cimma yarjejeniya ta karshe da za a yi a wajen tattaunawa
Daftarin sulhun da aka yi tsakanin Iran da Amurka ya nuna cewa za a saki dala biliyan 24 na Iran kafin a cimma yarjejeniya ta karshe da za a yi a wajen tattaunawa
Rahotanni sun nuna cewa Atiku Abubakar ya zabi tsohon minista, kuma tsohon gwamna, Rotimi Amaechi a matsayin mataimakinsa a jam’iyyar ADC domin zaben 2027.
Kotun sauraron kararrakin zabe ta jihar Bayelsa ta soke zaben mazabar tarayya ta Sagbama/Ekeremor, wanda ya kai ga Honorable tsige Fred Agbedi na jam’iyyar PDP.
Kotun sauraron kararrakin zaben yan majalisun tarayya mai zama a Enugu ta tsige Sunday Nnamchi na jam'iyyar Labour Party daga kujerar dan majalisar tarayya.
Jam'iyyar PDP mai adawa a jihar Kebbi ta zargi gwamnan jihar, Kwamred Nasir Idris kan salwantar da makudan kudade har Naira biliyan 20 cikin kwanaki dari kacal.
Ko an daukaka kara, Gwamna Yahaya Bello ya ce PDP da LP ba za su yi nasara a kotun koli ba, bayan kotun sauraron karar zabe ta ce jam’iyyar APC ta lashe zabe.
Tsohon gwamnan jihar Ribas kuma ministan birnin Abuja, Nyesom Wike, ya ce dama ya san Obi ba zai iya lashe zaben shugaban ƙasa ba duk da matasan da ke bayansa.
Gwamnatin Adamawa ta kare kanta dangane da matakin sanya hoton gwamna Ahmadu Finfiri a jikin buhunan shinkafar tallafin rage zafin cire tallafin man fetur.
Yayin da ake tunkarar zaben gwamnan jihar Kogi a watan Nuwamba mai zuwa, tsohon mataimakin gwamna a inuwar PDP, Arc Abayomi Awoniyi, ya fice daga jam'iyyar.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana yadda ya zama ɗalibi mai hazaƙa da kwazo lokacin da ya ke karatun digirinsa na farko, ya ce har koyarwa yana yi.
Jam’iyyar NNPP ta tsira da kujerar Sagir Kogi mai wakiltar birnin Kano. APC ta gabatar da takardun da ba su da alaka ta kusa ko ta nesa da shari’ar da ake yi.
Siyasa
Samu kari