Rundunar sojin Iran ta bayyana cewa ta kai hari kan wani jrigin ruwan Amurka da ya yunkurin keta mashigar Hormuz bayan ta sanar da rufe shi kirif.
Rundunar sojin Iran ta bayyana cewa ta kai hari kan wani jrigin ruwan Amurka da ya yunkurin keta mashigar Hormuz bayan ta sanar da rufe shi kirif.
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Pantami, ya yi watsi da tsarin sulhun APC a jihar Gombe, yana cewa bai haɗa dukkan masu takara ba.
Jam’iyyu da ‘yan takara daukaka sun daukaka kara zuwa Kotun Koli a kan zaben gwamnoni irinsu Kano, Filato, Abia, Delta, Kuros Riba, Ribas, Legas da Sokoto.
A wata hira, Eunice Atuejide ta bayyana cewa duk hukuncin da Kotun Koli za ta yanke sabanin abun da mutane ke so, wanda shine Abba zai haifar da tashin hankali.
Tsohon shugaban jam’iyyar APC na kasa, Alhaji Abdullahi Adamu, ya sanar da yin ritaya daga siyasa. Adamu ya bayyana cewa baya sha’awar siyasa a yanzu.
Jigon APC, Mista Williams Dakwom, ya bayyana cewa Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato ba zai yi nasara ba a karar da ya daukaka gaban Kotun Koli.
Ana tsaka da rikicinsa da Gwamna Siminalayi Fubara, Wike ya dira birnin Port Harcourt tare da tawaga mai tarin yawa domin yin wani muhimmin abu a jihar.
Wani shugaba a yankin Neja-Delta ya bayyana cewa a yayin da ake tsaka da rikiciɓtsakanin Gwamna Fubara da Nyesom Wike, gwamnan ya so ya hakura da mulki.
Gabannin yanke hukunci, Sarakunan Hausawa a Kudu maso Yamma sun gargadi shugabannin siyasa da kada su cinnawa Najeriya wuta saboda zaben gwamnan jihar Kano.
Kotun Daukaka Kara ta yi hukunci kan shari'ar zaben Majalisar Tarayya a jihar Sokoto inda ta rusa zaben Honarabul Yusuf Yabo a mazabar Yabo/Shagari a jihar.
Wani manazarci kan harkokin siyasa ya bayyaɓa cewa siyasar Kano zata yi tasiri a hukuncin da koli zata yanke wanda zai raba gardama tsakanin Abba Kabir da Gawuna.
Siyasa
Samu kari