Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar NDC. Kwankwaso ya aika sako ga 'yan Najeriya.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar NDC. Kwankwaso ya aika sako ga 'yan Najeriya.
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Pantami, ya yi watsi da tsarin sulhun APC a jihar Gombe, yana cewa bai haɗa dukkan masu takara ba.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya zargi jam'iyyar PDP da amfani da addini da kuma kabilanci don kawo rudani a jihar kan hukuncin zaben jihar.
Rikicin siyasa jihar Rivers na cigaba da daukar zafi tsakanin Gwamna Siminalayi Fubara da magabacinsa Nyesom Ezenwo Wike, ministan birnin tarayya Abuja.
Fitaccen mawakin suyasar nan, Dauda Adamu Abdullahi Kahutu Rarara tare da wasu jaruman Kannywood maza da mata sun roki mazauna Kano su rungumi zaman lafiya.
Wasu 'yan majalisar tarayya sun dauki bangare dabam a rigimar PDP a Ribas. Boma Goodhea da Awaji-Inombek Abiante su na goyon bayan Simi Fubara a kan Nyesom Wike
Adebayo Adelabu, ministar wutar lantarki a Najeriya ya sake dawowa jam'iyyar APC a hukumance ranar Jumu'a, ya ce abinda mutane suke tunani ba haka yake ba.
Yayin da rigima ke kara kamari a jihar Ribas, Gwamna Fubara ya umarci dukkan kwamishinonin da magabacinsa ya bada shawarin a naɗa su gaggauta yin murabus.
Gwamna Siminalayi Fubara na PDP ya bayyana cewa gwamnatinsa ba zata yi ƙasa a guiwa ba wajen kare muradan al'ummar jihar Ribas tare da yi musu adalci.
Yayin da ake ci gaba da rikicin siyasa a jihar Rivers, manyan 'yan Majalisun Tarayya sun nuna goyon bayansu ga Gwamna Fubara na jihar Rivers a yau Juma'a.
Akalla ciyamomin kananan hukumomi 21 suka bar ofisoshinsu da kuma kansiloli 239 a jihar yayin da su ka kammala wa'adinsu na shekaru uku a kan kujerun.
Siyasa
Samu kari