Wani jirgin sama na masu kudi da ya taso daga Kaduna ya yi hatsari a filin jirgin Owerri bayan ya samu matsala a sararin samaniya, NSIB ta ce babu asarar rai.
Wani jirgin sama na masu kudi da ya taso daga Kaduna ya yi hatsari a filin jirgin Owerri bayan ya samu matsala a sararin samaniya, NSIB ta ce babu asarar rai.
Wasa gaske, shekarar 2025 da aka samu manyan-manyan badakalolin siyasa a Najeriya ta zo karshe, nan da mako biyu ake shirin shiga sabuwar shekarar 2026.
Mataimakin gwamnan jihar Ondo, Mista Lucky Aiyedatiwa, ya nesanta kanaa da wata takardar murabus da ake yaɗawa cewa ya yi murabus daga kan muƙaminsa.
Gwamnan jihar Filato, Celeb Muftwanga, ya naɗa masu taimaka masa na musamman 136 a faɗin kananan hukumomin jihar 17 kuma zasu soma aiki nan take.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya sallami kwamishinan Safiyo, Adamu Aliyu kan kkalamansa na barazana ga alkalan kotun zabe a jihar Kano kan zargin cin hanci.
Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Legas ya yi wasu yan sauye-sauyen wuraren aiki a cikin masu ba shi shawara ta musamman, waɗanda ya rantsar ranar Laraba.
Shugaban APC na kasa da tawagarsa ta NWC, gwamnoni da wasu kusoshin gwamnatin tarayya zasu ziyarci jihar Imo domin kaddamar da kwamitin kamfe ranar Asabar.
Jami'ar jihar Chicago daga ƙarshe ta saki kwafin takardun shaidar karatun shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu. Hadimin shugaban ƙasar ne ya sanya su a Twitter.
Kwamishinan Safiyo a jihar Kano, Adamu Aliyu ya yi barazana ga alkalan kotun zabe a jihar inda ya ce za a shiga masifa idan alkalai su ka juya hukuncin kotun.
Kotun koli da ake wa laƙabi da Kotun daga ke sai Allah ya isa ta kori ƙarar da jam'iyyar APC ta shigar tana kalubalantar nasarar gwamna Mbah na jihar Enugu.
Bola Tinubu ya ce ba zai zama shugaban kasan da zai rika bada uzurori ba, ya ce babu dalilin da ‘Yan Najeriya za su zauna a talauci, mutanenmu ba malalata ba ne.
Siyasa
Samu kari