Jam’iyyar NDC ta roƙi Peter Obi da Rabiu Kwankwaso su sauya sheka daga ADC zuwa gare ta domin fafatawa zaɓen 2027, tare da ba su damar tikitin shugaban ƙasa.
Jam’iyyar NDC ta roƙi Peter Obi da Rabiu Kwankwaso su sauya sheka daga ADC zuwa gare ta domin fafatawa zaɓen 2027, tare da ba su damar tikitin shugaban ƙasa.
Jiga-jigan PDP masu marawa Shugaba Bola Tinubu baya a Najeriya a maimakon Atiku. 'Yan siyasa irinsu Chimoroke Nnamani sun yi ta yabon Bola Tinubu har su ka bar PDP.
Kotun Koli ta tanadi hukunci kan shari'ar zaben gwamnan jihar Ogun inda Gwamna Dapo Abiodun ke jagoranta bayan sanar da sakamakon zaben watan Maris.
Kotun Koli ta sanya gobe Juma'a 12 ga watan Janairu a matsayin ranar raba gardama a shari'ar zaben gwamnan jihar Plateau tsakanin jam'iyyar PDP da APC.
Nan da 'yan awanni za a san wa zai mulki Kano tsakanin Abba da Gawuna. NNPP ta ce Jam’iyyar APC tana kokarin yaudarar Kotun koli, amma ba za a dace ba.
Kotun Daukaka Kara ta ce a ranar Juma'a mai zuwa ne za ta yanke hukunci kan karar da Abba Kabir Yusuf ya shigar gabanta kan zaben gwamnan jihar Kano.
Chidi Amadi, shugaban ma’aikatan Gwamna Sim Fubara, ya yi murabus. Kwamishinan labarai na jihar Ribas, Joseph Johnson, ya tabbatar da murabus din Amadi.
Da Abdullahi Adamu ya sauka, sai aka dauko Abdullahi Umar Ganduje, ba a sa ranar da majalisar NEC za tayi zama ba, amma ana neman yin waje da Ganduje.
Babban Hadimin Atiku Abubakar a zaben 2023, ya ce ya koma goyon bayan Bola Tinubu, sai dai duk abin da zai faru ya faru. A cewarsa, zai iya barin PDP.
Farfesa Pat Utomi ya ce ya tattauna da Peter Obi, Atiku Abubakar, Rabiu Kwankwaso da sauran shugabannin adawa kan shirin kafa babbar jam’iyya a kasar.
Siyasa
Samu kari