Jam’iyyar NDC ta roƙi Peter Obi da Rabiu Kwankwaso su sauya sheka daga ADC zuwa gare ta domin fafatawa zaɓen 2027, tare da ba su damar tikitin shugaban ƙasa.
Jam’iyyar NDC ta roƙi Peter Obi da Rabiu Kwankwaso su sauya sheka daga ADC zuwa gare ta domin fafatawa zaɓen 2027, tare da ba su damar tikitin shugaban ƙasa.
Kotun koli ta tanadi hukunci kan kararrakin da aka shigar a gabanta masu neman a tsige gwamna daya tilo na jam'iyyar Labour Party (LP), Alex Otti.
Kotu ta garkame tsohon ministan wutar lantarki da karafa, Olu Agunloye a gidan gyaran hali na kuje bayan da EFCC ta gurfanar da shi kan badakalar wutar mambila.
Mataimakin gwamnan jihar Edo ya yi magana kan irin cin amanar da gwamnan jihar, Godwin Obaseki, ya yi masa. Shaibu ya bayyana cewa ya ji zafin abun sosai.
Tsohon gwamnan jihar Kano Malam Ibrahim Shekarau, Malam Ibrahim Shekarau, ya shawarci jam'iyyun NNPP da APC da su amince da hukuncin da kotun koli za ta yanke.
Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi ya rushe majalisar zartarwan jihar Kogi yayim da wa'adinsa ke dab da karewa, ya umarci su miƙa kayan gwamnati su bar ofis.
Tun bayan dakatar da Ministar jin kai da walwala, Dakta Betta Edu kan zargin badakalar kudade, Legit Hausa ta jero muku sauran Ministoci da aka kora a mukamansu.
Ibrahim Shekarau ya ba Bola Tinubu shawara da ake ganin mai amfani ce. ‘Dan siyasar ya ce mukaman da shugaban kasar ya nada sun yi yawa idan ana son rage kashe kudi.
Atiku Abubakar ya ce Bola Tinubu ya cancanci a yaba masa a kan yadda ya dakatar da Minista, ya ce kudin talakawa sun zama ATM da POS a gwamnatocin Buhari da Tinubu.
Shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila ya fadi yadda aminan Bola Tinubu su kayi sanadiyyar zamansa Shugaban kasa bayan lashe zaben 2023.
Siyasa
Samu kari