Farfesa Mohammed Sani Haruna ya ce ba zai janye takararsa ba duk da goyon bayan gwamna ga Sanata Aliyu Wadada, yana shirin fafatawa a zaben fidda gwani na APC.
Farfesa Mohammed Sani Haruna ya ce ba zai janye takararsa ba duk da goyon bayan gwamna ga Sanata Aliyu Wadada, yana shirin fafatawa a zaben fidda gwani na APC.
Abdullahi Ganduje, shugaban jam'iyyar APC na kasa ya ce ginin coci a harabar sakatariyar jam'iyyar ya kankama. Ya ce zai kara yawan gwamnoni da 'yan majalisu a APC
Wasu 'yan adawa sun fara amsa kiran Atiku Abubakar na hada-kai domin a karbe mulki. Watakila ayi taron dangi da nufin ganin bayan Bola Tinubu a zaben 2027.
Farfesa Yemi Osinbajo, tsohon mataimakin shugaban kasa, ya ce Femi Adesina, tsohon mashawarcin tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari, 'shine mutumin da ya fi da
Ranar Jumu'a, 12 ga watan Janairu, kotun koli ta zaɓi yanke hukunci kan nasarar gwamnonin jihohin Kano, Legas, Bauchi, Zamfara, Filato, Kuros Riba da Ebonyi.
Shugaban APC na ƙasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya ce yana ta koƙarin yadda zai jawo ƙarin gwamnoni da ƴan majalisar tarayya su ƙara yawa a APC.
Gwamnonin da suka samu nasarar hawa kan madafun iko karkashin inuwar jam'iyyar APC sun shiga taron sirri yanzu haka a gidan gwamnan jihar Imo da ke Abuja.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, na ganawar sirri da gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja yau Alhamis, 11 ga wata.
Yayin da ke daf da yanke hukuncin karshe a shari'ar zaben gwamnan jihar Plateau, jami'yyar PDP ta shiga taitayinta inda ta ce a tashi da azumi don neman nasara.
Yayin da ake shirye-shiryen gudanar da zabe a jihar Edo, Dan Majalisar Tarayya, Hon. Anamero Dekeri ya nuna sha'awar tsayawa takara a jam'iyyar APC.
Siyasa
Samu kari