Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu da wasu shugabanni sun bayyana firgici kan harin, suna yaba wa jami’an tsaro kan gaggawar dakile maharin.
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu da wasu shugabanni sun bayyana firgici kan harin, suna yaba wa jami’an tsaro kan gaggawar dakile maharin.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum ya nemi afuwar jiga-jigan APC kan mulkinsa na shekaru bakwai, an ga yana zubar da hawaye a wurin taro a Maoduguri.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya nada Alhaji Aliyu Shehu Shinkafi a matsayin sakataren din-din-din a ma'aikatar albarkatun Ruwa a Abuja don kawo sauyi a bangaren ruwa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi ganawar sirri da shugaban jam'iyyar APC na kasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, da jiga-jigan jam'iyyar na jihar Kano.
Babban lauya a Najeriya, Inibehe Effiong ya caccaki gwamnonin da suka samu nasara a Kotun Koli wadanda suka godewa Shugaba Tinubu da cewa abin takaici ne.
Kotun Koli ta tanadi hukunci kan shari'ar zaben gwamnan jihar Kaduna wanda dan takarar jam'iyyar PDP, Isa Ashiru Kudan ke kalubalantar zaben Gwamna Uba Sani.
Magoya bayan kungiyar Kwankwasiyya a jihar Nasarawa, sun gudanar da biki domin murnar da Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya samu a Kotun Koli.
Gwamna Caleb Muftwang ya bukaci alkalan Kotun Daukaka Kara da su sake zama don duba shari'ar da suka yanke da ta rusa zaben 'yan Majalisun jihar.
Kotun Koli ta dauki mataki kan shari’ar APC da PDP a zaben gwamnan jihar Gombe. Babbar kotun za ta raba gardama a ranar Juma’a, 19 ga watan Janairu.
Kakakin Majalisar Wakilai a Najeriya, Abbas Tajudden ya bayyana irin goyon baya da Nasir El-Rufai da Gwamna Uba Sani suka ba shi yayin neman kujerar Majalisar.
A ranar Laraba, 17 ga watan Janairu, rundunar yan sandan Kano, ta ce ta kama mutum 5 kan haddasa rikici yayin murnar hukuncin da kotun koli ta yanke kan zaben jihar.
Siyasa
Samu kari