Tsohon mataimakin Shugaba Tinubu, Nasir Bala Ja’oji, ya ayyana takarar ɗan majalisar wakilai mai wakiltar mazaɓar Tarauni a Kano domin zaɓen 2027.
Tsohon mataimakin Shugaba Tinubu, Nasir Bala Ja’oji, ya ayyana takarar ɗan majalisar wakilai mai wakiltar mazaɓar Tarauni a Kano domin zaɓen 2027.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum ya nemi afuwar jiga-jigan APC kan mulkinsa na shekaru bakwai, an ga yana zubar da hawaye a wurin taro a Maoduguri.
Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta bayyana cewa ba za ta bai wa Gwamna Lucky Aiyedatiwa tikiti haka kawai ba hammaya ba sai dai shima ya nema kamar kowa.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya yi martani kan zanga-zangar da masu adawa ke yi bayan nasarar da ya samu a Kotun Koli. Ya ce ba za ta sauya hukuncin ba.
A yau Juma'a 19 ga watan Janairu ne Kotun Koli za ta yanke hukunci kan shari'ar zabukan gwamnoni a jihohin Nasarawa, Kebbi, Gombe, Delta da kuma Ogun.
Rahotanni sun bayyana cewa wasu jama'a sun barke da zanga-zanga harda kone-kone bayan kotun koli ta tabbatar da nasarar Gwamna Abdullahi Sule na Nasarawa.
Kotun koli mai daraja ta farko a ƙasar nan ta tabbatar da Abdullahi Sule, ɗan takarar jam'iyyar APC a matsayin sahihin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Nasarawa.
Kotun Koli da ke zamanta a birnin Tarayya, Abuja ta yi hukunci kan shari'ar zaben gwamnan jihar Ogun da ake kalubalantar sakamakon zaben jihar a watan Maris.
A yau Juma'a, 19 ga watan Janairu, Kotun Koli ta yi watsi da jam'iyyar APC da dan takararta, Ovie Omo-Agege, suka shigar kan Sheriff Omorevwori, gwamnan jihar Delta.
Gwamna Abdullahi Sule da wasu tsoffin gwamnoni 2 da muƙarrabansa sun isa harabar Kotun Koli domin saurarom hukuncin da zata yanke kan takaddamar zaben Nasarawa.
Mai shari’a Inyang Okoro da Kudirat Kekere-Ekun za su jagoranci hukuncin shari’ar gwamnonin Delta, Ribas, Gombe, Kaduna da Ogun sai Kebbi, Nasarawa, Taraba da Sokoto
Siyasa
Samu kari