Gamayyar jam'iyyun adawa sun gudanar da babban taro a birnin Ibadan na jihar Oyo. 'Yan adawan sun cimma matsaya daya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Gamayyar jam'iyyun adawa sun gudanar da babban taro a birnin Ibadan na jihar Oyo. 'Yan adawan sun cimma matsaya daya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa, Bashir Ahmad ya bayyana cewa idan har sulhu ya tabbata tsakanin Ganduje da Kwankwaso to zata karewa PDP A 2027.
Gwamnatin Neja hada da gwamnatin tarayya, kamfanin wuta, kamfanonin Kainji Hydro Electric PLC da Mainstream Energy Solutions Limited ta maka a kotu.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya sha alwashin cewa jam'iyyar za ta lashe dukkan zabukan cike gurbi da za a yi a fadin kasar nan.
Mambobin Majalisar jihar Ogun sun tsige kakakin Majalisar, Kunle Oluomo kan badakalar makudan kudade da mulkin kama-karya, sun zabi sabon shugaba.
Buba Galadima ya ce sun fadawa talakawa manufofin Tinubu a 2023 amma suka yi kunnen-kashi, yanzu ga shi za a dauke wasu ofisoshin CBN da hedikwatar FAAN zuwa Legas.
Babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa PDP za ta ƙara fuskantar shari'a a gaban kotu kan rashin shirya taron majalisar zartarwa NEC na kasa tun bayan babban zaben 2023.
Rahoto ya bayyana cewa rundunar ƴan saɓda ta ƙara tsaurara matakan tsaro a majalisar dokokin Filato yayin da korarrun ƴan majalisa ke neman tada rigima yau.
Shugaban majalisar dokokin jihar Nasarawa, Ɗanladi Jatau, ya buƙaci yan adawa su haɗa kai da gwamnatin Abdullahi Sule domin ci gaban jihar Nasarawa.
Jam’iyyar PDP reshen jihar Kogi ta dakatar shugabanta kan zargin wawure kudi da cin dunduniyar jam’iyyar. Jam’iyyar PDP ta tabbatar da ci gaban a wata sanarwa.
Siyasa
Samu kari