Gamayyar jam'iyyun adawa sun gudanar da babban taro a birnin Ibadan na jihar Oyo. 'Yan adawan sun cimma matsaya daya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Gamayyar jam'iyyun adawa sun gudanar da babban taro a birnin Ibadan na jihar Oyo. 'Yan adawan sun cimma matsaya daya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Shugaban karamar hukumar Ikwerre, Samuel Nwanosike ya tura sakon barazana ga Gwamna Sim Fubara kan daukar nauyin wadanda ke cin mutuncin Nyesom Wike.
Korarrun 'yan Majalisun jihar Plateau guda 16 da aka rusa zabensu a Kotun Daukaka Kara sun sha alwashin komawa kujerunsu karfi da yaji a gobe Talata.
Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya gana da masu faɗa a ji na jam'iyyar APC mai mulki yayin da ake tunkarar babban zaben gwamnan jihar a wannan shekara ta 2024.
Dattawan jami'yyar APC a jihar Kano sun bai wa Shugaba Bola Tinubu shawara kan kiraye-kirayen korar shugaban jam'iyyar ta kasa, Dakta Abdullahi Ganduje.
Wasu matasa da ke ikirarin ‘ya ‘yan jam’iyyar APC ne sun bada shawarar korar Abdullahi Umar Ganduje. Matasan sun nemi a dawo Rabiu Musa Kwankwaso daga NNPP.
Za a ji akwai yiwuwar ‘Yan NNPP su dawo jam’iyyar APC nan ba da dadewa ba a kano. Za a tilastawa Dr. Abdullahi Umar Ganduje hada-kai da Rabiu Kwankwaso
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya karɓi bakuncin jagororin kungiyar kiristoci ta Najeriya watau CAN a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja yau Litinin, 22 ga Janairu.
Gwamma Nasir Idris na jihar Kebbi ya samu tarba mai ban mamaki yayin da ya ka Birnin Kebbi bayan Kotun Koli ta tabbatar da zaɓensa a a matsayin gwamna.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar YPP kuma jigo a jam'iyyar APC, Adamu Garba, ya yi martani kan rade-radin yiwuwar sauya shekar Kwankwaso zuwa APC.
Siyasa
Samu kari