Shugaba Bola Tinubu ya fara hutun makonni uku a Turai, inda zai fara zaman hutun ne a London kafin ya dawo Najeriya domin yakin neman zaben 2027.
Shugaba Bola Tinubu ya fara hutun makonni uku a Turai, inda zai fara zaman hutun ne a London kafin ya dawo Najeriya domin yakin neman zaben 2027.
An yi mamaki bayan wata amarya ‘yar gona a Ingila ta isa bikin aurenta a kan saniyarta, White Chocolate Button, wadda ta bayyana a matsayin babbar kawarta.
Hukumar hana yiwa tattalin arzikin kasa ta'annati ta ce ba za ta lamunci cin zarafin naira ba. Ta ce za ta yi binciken wadanda ake zargi da cin zarafin naira
Masu amfani da kafafen sada zumuta sun hango gemu ya fara tsayawa dan daudu Bobrisky bayan shafe kwanaki a tsare a ofishin EFCC. Ana ta sharhi a soshiyal midiya
Hukumar tace fina-finai ta kafa kwamitin sa ido da tsaftace ayyukan gidan wasannin yayin bukukuwan sallah ƙara karama a faɗin jihar. Za a tabbatar da bin doka da oda
Kiristan ‘dan wasan fim, Will Smith ya karance Kur’ani daga Baqarah zuwa Nas a Ramadan. Will Smith ya komawa addini domin samun mafitar mawuyacin halinsa.
Shahararrren mawakinnan na Najeriya, David Adeleke wanda aka fi sani da Davido, ya shirya raba N300m ga gidajen marayu a fadin kasar nan. Ya fadi lokaci.
Yan Afirka, Asiyawa, Turawa, da Amurkawa sun binciko wuraren yawon bude ido daban-daban, ga wasu jerin kasashe biyar da ya kamata ku ziyarta a shekarar 2024.
A Lekki da ke Legas, liƙa kudi gidan biki ya jawowa ‘yar wasan kwaikwayo dauri a gidan yari. Wanda ake kara za ta iya biyan tarar N300, 000 a madadin dauri.
Kwanaki kusan biyar da aka ji ta fito a bidiyo tana wasu kalamai, Sadiya Marshall ta janye maganganun da ta yi a kan Layla Ali Othman da Abdulrasheed Maina.
Murja ta fito a sabon bidiyo bayan Hisbah ta ce tana neman waɗansu masu amfani da shafin TikTok bisa laifin furta kalaman batsa cikin wasu bidiyo da suka yi.
Nishadi
Samu kari