Idan aka mana tambaya, abu ne mai wahala sanin yadda mace yar Najeriya za ta yi martani idan an mata magana, tamkar lissafi mai wahalar warwarewa. Hakan yasa ya
Idan aka mana tambaya, abu ne mai wahala sanin yadda mace yar Najeriya za ta yi martani idan an mata magana, tamkar lissafi mai wahalar warwarewa. Hakan yasa ya
Kiristan ‘dan wasan fim, Will Smith ya karance Kur’ani daga Baqarah zuwa Nas a Ramadan. Will Smith ya komawa addini domin samun mafitar mawuyacin halinsa.
Shahararrren mawakinnan na Najeriya, David Adeleke wanda aka fi sani da Davido, ya shirya raba N300m ga gidajen marayu a fadin kasar nan. Ya fadi lokaci.
Yan Afirka, Asiyawa, Turawa, da Amurkawa sun binciko wuraren yawon bude ido daban-daban, ga wasu jerin kasashe biyar da ya kamata ku ziyarta a shekarar 2024.
A Lekki da ke Legas, liƙa kudi gidan biki ya jawowa ‘yar wasan kwaikwayo dauri a gidan yari. Wanda ake kara za ta iya biyan tarar N300, 000 a madadin dauri.
Kwanaki kusan biyar da aka ji ta fito a bidiyo tana wasu kalamai, Sadiya Marshall ta janye maganganun da ta yi a kan Layla Ali Othman da Abdulrasheed Maina.
Murja ta fito a sabon bidiyo bayan Hisbah ta ce tana neman waɗansu masu amfani da shafin TikTok bisa laifin furta kalaman batsa cikin wasu bidiyo da suka yi.
Shahararriyar mawakiyar Najeriya, Tiwa Savage ta labartawa mabiyanta yadda ta gamu da wasu bata gari sun yi mata fashi da tsakar rana a Landan...
Shahararren mawakin Najeriya, Oluwatobiloba Daniel Anidugbe, wanda aka fi sani da Kizz Daniel, ya sanar wa duniya cewa akwai jinin Fulani a jikinsa.
Fitaccen mawaki Naira Marley zai yi kwanaki a daure saboda mutuwar Mohbad. Kakakin ‘yan sandan reshen jihar Legas, SP Benjamin Hundeyin ya sanar da wannan.
Nishadi
Samu kari