Kungiyar Coalition of Northern Groups (CNG) ta soki gwamnatin jihar Katsina kan tsare Dr. Bashir Kurfi. Ta bayyana cewa 'yan bindiga ya kamata a rika yaka.
Kungiyar Coalition of Northern Groups (CNG) ta soki gwamnatin jihar Katsina kan tsare Dr. Bashir Kurfi. Ta bayyana cewa 'yan bindiga ya kamata a rika yaka.
Wasu ƴan damfarar yanar gizo da aka fi sani da Yahoo Boys sun far wa dakarun hukumar EFCC ba zato ba tsammani, sun kashe jami'i ɗaya wani na kwance a asibiti.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da gwamnonin Najeriya sun samu fahimtar juna kan kudirin gyaran haraji mai cece-kuce.
Bayan wani hari da aka kai gidan Malam Murtala Bello Asada, babban malamin Musulunci, Sheikh Musa Ayyuba Lukuwa ya yi martani inda ya shawarci al'umma.
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta sasanta rikici masu tarin yawada suka haɗa da rigimgimun aure, rabon gado da rikici tsakanin al'umma a 2024, ta shirya aiki a 2025.
Wata dalibar kwalejin fasaha ta Kano ta dauki saurayinta, inda su ka kai hari kan wani malami a makarantar saboda rashin jin dadin kwas din da aka bata ta karanta.
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta fadi rashin shirin da Arewa ta yi ne ya haifar da damuwa kan kudirin haraji da ake tattaunawa yanzu inda ta ba da shawara kan haka.
Rundunar ƴan sanda ta damke wasu matasa su biyar bisa zarginsu da bugun wani matashi har lahira a wurin shagalin bikin aure, za a maka su a kotu bayan bincike.
Sakamakon hauhawar farashin gangar ɗanyen mai a kasuwar duniya, farashin tataccen ɗanyen man fetur ya tashi a wuraren ƴan kasuwa bayan ƙarin da Ɗangote ya yi.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta bayyana lokacin da za ta fara biyan kananan hukumomi kudadensu kai tsaye.
Labarai
Samu kari