Gwamnatin Amurka ta gurfanar da mutum 8 da ake zargi sun shirya kashe shugaba Donald Trump, mataimakinsa, Netanyahu, Elon Musk da wasi jami'an Amurka.
Gwamnatin Amurka ta gurfanar da mutum 8 da ake zargi sun shirya kashe shugaba Donald Trump, mataimakinsa, Netanyahu, Elon Musk da wasi jami'an Amurka.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum ya gargadi masu masa kirari da likitan zuciya da sauransu. Ya ce ba ya jin dadin hakan.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ta na sane da nauyin jama'a da ya rataya a wuyanta, kuma za ta yi abin da ya dace.
Hukumar kula da alhazai ta jihar Kwara ta ce ranar ƙarshe ta biyan kuɗin Hajjin 2025 ita ce Janairu 31, 2025. An nemi alhazai su gabatar da fasfo kafin Fabrairu 25.
Shugaban ƙaramar hukumar Agege a jihar Legas ya rufe masallaci na wucin gadi sakamakom ɓarkewar rigimar limanci, ya ce zai kira zama da kowane ɓangare.
Shugaban hukumar kula korafe-korafen jama'a da yaki da cin hanci ta jihar Kano (PCACC), Muhuyi Magaji Rimingado, ya yi magana cafke shi da 'yan sanda suka yi.
'Yan bindiga dauke da bindigogi sun kai hari birnin tarayya Abuja cikin dare. Sun sace mata da miji da dansu da wani bako da suka yi, sun hada da wani mutum a gona.
Rundunar 'yan sandan jihar Neja ta bayyana cewa an samu nasarar cafke daya daga cikin mutanen da su ka kai hari tare da garkuwa da mutane a jihar.
Hukumar karbar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano ta ce kamen da aka yi wa shugabanta ba zai hana binciken Abdullahi Ganduje ba.
Yan kasuwar man fetur sun bayyana cewa an samu saukin kudin shigo da litar man fetur daga ketare. Hakan na nufin za su iya daina sayen mai a matatar Dangote.
Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya bayyana cewa dole ce ya sa ya yi sulhu da 'yan ta'adda da su ka addabi mazauna kananan hukumomi daban-daban na jihar.
Labarai
Samu kari