Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bar kasar Turkiyya a tsohon jirgi bayan kammala taron NATO. Majiyoyi sun ce hakan na da nasaba da dalilan tsaro.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bar kasar Turkiyya a tsohon jirgi bayan kammala taron NATO. Majiyoyi sun ce hakan na da nasaba da dalilan tsaro.
Sanata Ali Muhammad Ndume ya yi magana kan abubuwan da suka shafi tsaron Najeriya, tattali da yaki da talauci bayan zama da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa.
Ministan harkokin kasashen wajen Najeriya, Yusuf Tuggar, ya kare yawan tafuye-tafiyen da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu yake yi. Ya ce ya kamata ya kara yawansu.
Dakarun sojin Najeriya sun yi kazamin fada da 'yan Boko Haram a Borno. Sojoji 22 sun rasu yayin da suka kashe Boko Haram fiye da 70 z kazamin fada.
Waau miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a jihar Kano. 'Yan bindigan sun yi garkuwa da diyar wani babban attajiri a harin da suka kai da safe.
Kasa da watanni biyu bayan mutane sun fara samun rangwame, farashin man fetur ya kama hanyar komawa gidan jiya, matatar Ɗangote da NNPCL sun yi ƙari.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya yi magana kan karin kudin kiran waya da data a Najeriya. Ya ce majalisa za ta iya dakatar da karin.
Rundunar sojojin Najeriya ta yi wa shugaban 'yan bindiga, Bello Turji, wankin babban bargo bayan ya ranta a na kare ya bar mayakansa. Ta ce matsoraci ne.
Rundunar Sojin Najeriya ta yi jimamin mutuwar dokinta mai muƙamin 'Sergeant', Dalet Akawala a jihar Kaduna, wanda ya mutu a ranar 24 ga Janairu, 2025.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Delta. Tsagerun sun kashe farfesa a jam'iar jihar Delta (DELSU) bayan sun farmake shi a gidansa.
Kungiyar SERAP ta dauki matakin shari'a kan gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da hukumar sadarwa ta kasa (NCC) kan karin kudin kira da data.
Labarai
Samu kari