Kakakin ADC na kasa, Bolaji Abdullahi ya fitar da jawabi game da rigimar ICPC da Nasir El-Rufai. Jam’iyyar ADC ta yi magana game da halin da El-Rufai yake ciki
Kakakin ADC na kasa, Bolaji Abdullahi ya fitar da jawabi game da rigimar ICPC da Nasir El-Rufai. Jam’iyyar ADC ta yi magana game da halin da El-Rufai yake ciki
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta cafke mutum shida da take zargi da hannu a kisan gillan da aka yi wa wass bayin Allah matafiya a kusa da Mafaban Jos.
Majalisar wakilan ta fara tafka muhawara kan kudirin dokokin haraji guda huɗu da mai girma shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya gabatar duk da sukar da ake masa.
Bincike ya nuna cewa farashin kayan abinci ya kara karyewa a kasuwanni Maiduguri, babban birnin jihar Borno yayin da watan azumi ke kata gabatowa.
Gwamnatin jihar Zamfara karkashin jagorancin Gwamna Dauda Lawal ta sake bayyana matsayarta kan cewa ba za ta yi sulhu da 'yan bindiga masu kashe mutane ba.
Dakarun rundunar sojin Najeriya a jihar Filato sun harbe wani dan bindiga mai suna Hamisu Saleh da ya yi kokarin kwace bindiga a hannun soja. An harbe shi har lahira
Hukumar Hisbah reshen jihar Kano ta bayyana cewa akwai bukatar a samu karin mutanen da ke dawo da 'yan uwansu hanya idan sun tasamma lalacewa don gyara al'umma.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun hallaka 'yan kasuwa a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun kuma yi awon gaba da wasu daga cikinsu zuwa cikin daji da karfin tsiya.
Gwamnan Neja, Umaru Bago ya bayyana shirin karya farashin abinci a jihar a lokacin azumin watan Ramadan na 2025. Za a karya farashin ne domin saukakawa talaka.
shugaban karamar hukumar Musawa na jihar Katsina ya ce sun fara biyan malaman addini 75 domin yin addu'a a kan matsalar tsaro. Za a rika biyan malaman N4m.
Al’ummar Kuryar Madaro da ke Zamfara sun koka kan sabon sansanin ɗan ta'adda, Dan Sa’adi da ke kai hare-hare. Sun nemi karin matakan tsaro daga gwamnati.
Labarai
Samu kari