Rundunar sojin Amurka ta kaddamar da hare-hare a Iran bayan farmakar wani jirgin ruwa a Hormuz. Iran ma ta kai harin ramuwa.Hakan ya zo ana jana'izar Khamenei.
Rundunar sojin Amurka ta kaddamar da hare-hare a Iran bayan farmakar wani jirgin ruwa a Hormuz. Iran ma ta kai harin ramuwa.Hakan ya zo ana jana'izar Khamenei.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta cafke mutum shida da take zargi da hannu a kisan gillan da aka yi wa wass bayin Allah matafiya a kusa da Mafaban Jos.
Sarkin masarautar Olugbo a jihar Ogun, Mai Martaba Frederick Obateru Eniolorunda Akinruntanya musanta labarin da ake yaɗawa cewa Allah ya masa rasuwa.
Gwamnan Bayelsa, Douye Diri ya bayyana cewa ba shi da wata alaƙa ta musamman a jarumar shirin BBN, Nengi Hampson, ya musanta raɗe-raɗin ya mata ciki.
Bayan kammala gasar musabaka ta kasa a Kano, Gwamna Agbu Kefas na Taraba ya taya Hafeez Mujaheed Salihu murnar lashe wa da kungiyar Izalah ta gudanar.
Kamfanin sadarwa na MTN ya fara aiwatar da karin kaso 50% kan kudin data. Kamfanin na MTN ya kara farashi kan yadda yake siyarwa 'ƴan Najeriya data.
Gwamna Zulum ya miƙa sandar mulki ga sabon Shehun Bama, Dr. Umar ElKanemi, tare da yabawa tsohon Shehu kan gudunmawarsa a ilimi, lafiya da zaman lafiya.
Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq, ya bayyana cewa domin magance matsalar rashin tsaro da ake fama da ita, sojojin Najeriya na bukatar fiye da makamai.
Rundunar 'yan sandan jihar Delta ta kama wata mahaifiya tare da wasu mata da suka sayar da jariri dan kwanaki 11. An cucu mahaifiyar inda ka ba ta N600,000.
Majalisar wakilai ta nuna damuwa kan halin rashin tsaro da ake fama da shi a wasu yankunan jihar Borno. Ta bukaci gwamnatin tarayya ta tura karin jami'an tsaro.
Majalisar wakilan tarayya ta bukaci ministan sadarwada hukumar NCC su dakatar da shirin ƙarin kudin kira da sayen data, ta ce akwai bukatar inganta sabis.
Labarai
Samu kari