Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Rahotanni sun nuna cewa barci ya dauke wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane bayan sace wasu jama'a, inda jama'ar suka tsere suka gudu daga dajin.
Gwamnatin Kano karkashin Abba Kabir Yusuf ta karya farashin kayan abinci da suka hada da shinkafa, wake, gero, masara, taliya da sauransu saboda Ramadan.
Jami’an tsaro sun mamaye zauren majalisar jihar Legas a ranar Litinin, 3 ga watan Maris. Ana sa ran Meranda za ta yi murabus domin kawo karshen rikicin majalisar.
Kungiyar daliban Najeriya ta yi barazanar tsunduma yajin aiki matukar gwamnonin Kano, Bauchi, Katsina da Kebbi da su janye umarnin rufe makarantu a jihohinsu.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nada sabon shugaban hukumar NYSC, Tinubu ya nada Birgediya Janar Kunle Nafiu bayan kammala wa'adin Birgediya YD Ahmed
Mazauna Tarauni sun caccaki dan majalisa Muktar Yarima kan rabon dawa da gero a Ramadan, suna masu cewa ba doki ba ne da za su ci irin wannan tallafi.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara a yakin da suke yi da 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno. Sojojin sun hallaka babban kwamandan kungiyar.
Rundunar 'yan sandan kasar mam ta tabbatar da cewa an samu sakaci daga wasu daga cikin jami'anta, wanda ya yi sanadiyyar batan dubban bindigun da gwamnati ta samar.
Wasu barayi sun tafka sata ana tsaka da sallar tarawihi a wani masallaci a birnin tarayya Abuja ana tsaka da sallar tarawi. Ana neman barayin ido rufe.
Sanata Abdulaziz Yari ya kaddamar da raba kayan abinci har tirela 496 domin rabawa al'umma a dukkan kananan hukumomin jihar saboda fara azumin watan Ramadan.
Labarai
Samu kari