Matatar Dangote da ke Legas ta rage farashin da take sayar da litar man fetur ga 'yan kasuwa. Matatar ta kuma kawo sabon tsarin sayarwa ga 'yan kasuwa.
Matatar Dangote da ke Legas ta rage farashin da take sayar da litar man fetur ga 'yan kasuwa. Matatar ta kuma kawo sabon tsarin sayarwa ga 'yan kasuwa.
Kungiyar SOKAPU ta sake daura damara don samun jihar Gurara, tana tattaunawa da mahukunta, tana mai cewa jihar za ta iya dogara da kanta idan an ƙirƙire ta.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai harin ta'addanci a jihar Katsina da ke yankin Arewa maso Yamma. 'Yan bindigan sun hallaka mutum daya har lahira.
Hukuncin da babbar kotun tarayya ta yanke a kan zaben kananan hukumomi na jihar Ribas ya jawo an fara hasashen yadda shari'ar APC da gwamnatin Kano za ta kasance.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an yi asarar rayukan mutane 22 a waus haɗurran motoci da suka afku a jihohin Kogi, Oyo da Ogun, wasu sun samu rauni.
Rundunar yan sanda ta kaddamar da bincike bayan mutuwar wani jami'inta mai muƙamin sufata da aka farmaka a Jos da ke jihar Plateau a Arewacin Najeriya.
An samu barkewar zanga-zanga a majalisar tarayya kan zargin da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta yi shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio.
Wasu ‘yan ta’adda sun kai hari gidan jami’in ‘yan sanda a Buni Yadi, suka kashe ‘ya’yansa biyu, suka kona gawarwakinsu da gidan, lamarin ya jefa tsoro.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya amince da sake naɗin Prince Adebayo Adegbola a matsayin sarkin Eruwa bayan shafe shekaru biyr da stige shi daga sarauta.
Wani rahoto ya bankado yadda manyan jami'an gwamnatin Amurka, daga ciki har da tsohon shugaban kasar, Joe Biden su ka taimaka wa Shugaban Binance a Najeriya.
Labarai
Samu kari