Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu da wasu shugabanni sun bayyana firgici kan harin, suna yaba wa jami’an tsaro kan gaggawar dakile maharin.
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu da wasu shugabanni sun bayyana firgici kan harin, suna yaba wa jami’an tsaro kan gaggawar dakile maharin.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno ya lissafo ayyuka 20 da yake da kudirin aiwatarwa a shekarar 2022.Ya sanar a wata takarda wacce gwamnatin jihar ta wallafa.
Babban bankin Najeriya ba shi da bayani ko daya kan kudaden da aka kwato na sata tsakanin watan Janairun 2016 zuwa Disamban 2019,Ofishin audita janar ya sanar.
Alh Mukhtar Adnan ya fito daga zuriyar Fulani Dambazawa, tsohon dan majalisar tarayya ta Lagos ne a 1952. Kuma shi ne kwamishinan ilimi na farko a Kano 1968.
Wani mutumi dan jihar Delta, kudancin Najeriya na gab da angwancewa da dirka-dirkan matan biyu lokaci guda. Mutumin mai suna John Erere Nana zai auri yan matan
'Yan bindiga da suka addabi yankunan karamar hukumar Munya ta jihar Niger suna tirsasa mazauna yankin wurin ba su fakitin sigari da sunkin wiwi domin fansa.
Jami'an hukumar yan sanda sun cika hannu da wani matashin Fasto Izuchukwu Anoloba kan zargin garkuwa da babban Fada na Katolika, Fr Fidelis Ekemgba a jihar Imo.
An gurfanar da wata mata mai shago a gaban kotun Majistare da ke Legas kan zarginta da satar katin waya na kudi Naira miliyan 1, amma matar ta musanta zargin an
Yemi Osinbajo ya zauna da ‘Yan kungiyar Muhammadu Buhari Osinbajo (MBO) Dynamic Support Group inda ya fada masu raba kasar nan ba zai haifar da ‘da mai ido ba.
Tun bayan bullar cutar Korona nau'in Omicron, an samu kasashen da suka sanya wa baki takunkumi domin dakile shigar cutar kasashensu. Saudiyya ta dakatar da 14.
Labarai
Samu kari