An fitar da rahoto bayan bincike da aka yi game da wani jirgin China da ya yi hadari a shekarar 2022. An bayyana cewa an katse man fetur din da aka sawa jirgin.
An fitar da rahoto bayan bincike da aka yi game da wani jirgin China da ya yi hadari a shekarar 2022. An bayyana cewa an katse man fetur din da aka sawa jirgin.
Lauyoyin gwamnatin sun nuna wa babbar kotun tarayya bidiyon tambayoyin da aka yi wa wadanda ake tuhuma da hannu a kitsa kifar da gwamnatin Bola Tinubu.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana matsayar gwamnatinsa na yakar maciya hanci da rashawa a kasar. Ya ce ba wanda zai sha saboda ya dawo jam'iyyar APC.
Akalla mutum 60 ake zargin an kashe yayinda yan bindiga suka kai hari wasu kauyukan jihar Zamfara. Daily Trust ta ruwaito cewa kauyukan da aka kai hari sun hada
Yan uwar wata mata sun shiga halin tashin hankali yayin da gawarta ta yi batan dabo a dakin ajiye gawa a Ebonyi. An gabatar masu da gawar wata a maimakon nasu.
Wasu miyagun 'yan bindiga, sun farmaki wani ofishin 'yan sanda, inda suka dasa bama-bamai suka kuma saki wadanda aka tsare. Wannan lamari ya yi muni sosai.
FCT Abuja - Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa ya yiwa yan Najeriya iyakan kokarinsa kuma yana sa ran idan ya sauka daga mulki zasu fadi hakan da kansu.
Wani mummunan hatsarin mota da ya rutsa da motoci biyu a jihar Kano, ya cinye rayukan akalla mutum 19, yayin da wasu 26 ke kwance a asibiti suna karban kulawa.
Rundunar sojin Najeriya ta bayyana adadin 'yan ta'addan da ta hallaka cikin watanni 7 na shekarar da ta gabata. An bayyana adadin wadanda suka mika a wuya.
Kungiyar masana'antun Najeriya watau MAN ta yi kira ga gwamnatin tarayya ta sake tunani kan shirin sanya harajin N10 ga litan lemun kwalba da kayan zaki marasa.
Rundunar yan sanda reshen jihar Kano ta gurfanar da wani magidanci ɗan shekara 50 a gaban kotu, bisa zargin zane wata mata da kuma mata barazanar kisa a Kano.
Labarai
Samu kari