Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Sanata Shehu Sani ya koka kan halin da ake ciki na rashin tsaro, ya ce yan bindiga sun zama jiha mai zaman kanta a cikin jiha a yankin arewa maso yammacin kasa.
Rahoton da ke iso Legit.ng Hausa ya bayyana cewa wasu 'yan bindiga sun sake kai hari jihar Kaduna sun sace mutane sama da goma, sun harbe wani mutum ya mutu.
Wata mata ta maka mijinta a kotu saboda rashin cikakken kulawa da ita da 'ya'yan ta. Ta ce sam ba ya basu kudin abinci, N200 yake basu su ci abinci a rana.
Labarin da muka samu daga fadar gwamnatin jihar Filato sun tabbatar da cewa an yi garkuwa da matar mataimakin shugaban ma'aikatan gidan gwamnatin ranar Talata.
Yanzu labari ke iso Legit.ng Hausa cewa, Ernest Shonekan, wani shugaban da ya gaji janar Badamasi Babangida ya rasu bayan gajeriyar rashin lafiya a Legas..
Yayin da 'yan adaidaita suka fada yajin aiki wadanda aka fi sani da 'yan sahu ko masu Napep a Kano ranar Litinin, hakan ya janyo asarar tarin dukiya ga jihar.
Malami da iyayen dalibai a jihar Kaduna sun koka kan tsarin aikin kwana hudu a makarantun gwamnati wanda El-Rufai ya bullo da shi. Sun ce nakasa ce ga karatu.
Allah ya yiwa Sheikh Yahaya Usman Gidadawa rasuwa a safiyar talatar nan, Farfesa Mansur Sokoto ya sanar da hakan a shafinsa na Facebook. Marigayin ya kasance ma
Dattijon da ya yaye rufin kwanon gidansa domin ya siyar saboda ya ceto yaronsa daga hannun masu garkuwa da mutane ya ce wasu mutane na kasuwanci da sunansa.
Labarai
Samu kari