Ministan harkokin wajen Amurka Marco Rubio ya ce Amurka ce kadai ƙasar da ke da ƙarfin sake buɗe mashigin Hormuz idan rikici ya hana zirga-zirgar jiragen ruwa.
Ministan harkokin wajen Amurka Marco Rubio ya ce Amurka ce kadai ƙasar da ke da ƙarfin sake buɗe mashigin Hormuz idan rikici ya hana zirga-zirgar jiragen ruwa.
Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Cikin kwanaki bakwai, ‘yan bindiga sun kona kauyaku biyar inda suka kai munanan hare-hare wanda sanadin su a kalla mutane 200, sannan sun sace mutane 12 a wasu
Kungiyar kare hakkin yan kabilar Igbo a Najeriya, Ohanaeze Ndigbo, ta yi kira da yan siyasa da dattawan Igbo su daina rokon Shugaba Muhammadu Buhari ya saki.
'Yan bindiga sun yi garkuwa da wani dan jarida wanda ma’aikaci ne da Nasarawa Broadcasting Service, Salisu Maki a Lafia, babban birnin jihar, a lokacin da ya da
Kimanin mutum biyu ne suka mutu sakamakon harin yan ISWAP suka kai Cibiyar Tukur Yusufu Buratai ta yaki da kuma samar da zaman lafiya, TBI da ke jami’ar Sojin N
Wasu 'yan bindiga sun farmaki gari guda a jihar Katsina, sun hallaka mutane da dama sun sace wasu sannan daga baya suka aiko wasikar da ke bayyana haraji..
Mabiya addinin kirista na tsaka da bautar Ubangiji a cikin wata Coci a jihar Delta, ba zato ginin cocin ya rufta kan su. yanzun haka an ceto mutum 10 ba rai.
Rikici ya kacame a kauyen Langel da ke karamar hukumar Tofa ta jihar Kano kan wanda zai zama dagacin garin, lamarin da yayi sanadin fada har aka raunata wasu.
A wani kauye a Danmusa, Katsina ana zargin masu garkuwa da mutane sun dauke wata mai jego da ‘diyar da take reno mai wata daya da haihuwa da kanwarta cikin dare
Tsohon shugaban kasan mulkin soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, ya kwatanta marigayi Ernest Shonekan a matsayin daya daga cikin hazikan gwamnatinsa a baya.
Labarai
Samu kari