Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Wani matashi dan Najeriya ya ba da labarin wani abun mamaki da ya faru bayan ya dawo gida daga hutun mako uku da ya je Turai. Mai aiki ta kwashe komai nasa.
An samu tashin hankali a kasar Faransa yayin da kasar ta lallasa Moroko a wasan da aka kammala jiya na kusa da karshe a wasan cin kofin duniya na kasar Qatar.
A ranar Alhamis, wata kotun jihar Kano ta yankewa Sheikh Abduljabbar Kabara hukuncin kisa ta hanyar taya bayan kama shi da laifin batanci ga Annabi da tayi.
Wani dan Najeriya mazaunin kasar Jamus ya roki jama’a da su kawo masa dauki bayan ya koka cewa matar da ya aura ya kai turai tana bin maza da muzguna masa.
Jama'a da dama a Najeriya sun bayyana halin da suka shiga da kuma abin da suke cewa bayan da aka yankewa Sheikh Abduljabbar hukuncin kisa ta hanyar rataya.
Mai sahari'a sarki yola ya tabbatar da duk maganganun da Abduljabbar yake yi shi ya kirkira kuma ya jinginawa ma'aikiMuad Salla Llahu alaihi wa sallama (Saw
Wata matar aure ta ba da mamaki yayin da tace ta gaza gane kan mijinta tun bayan da budurwar mijin ta daina kira ko turo masa sakon tes. Jama;a sun yi martani.
Kotun Shari'ar Musulunci mai zama a Kofar Nasarawa tana kan zama yau don yanke hukunci kan shari'ar Sheikh Abduljabbar Kabara bisa zrgin da gwamnatin Kano.
EFCC mai yaki da masu yi wa tattalin arzikin Najeriya zagon-kasa ta Bayyana Abin da Aka Karbe a Wajen Tsohon Akanta Janar. Shugaban Hukumar ya bayyana wannan.
Labarai
Samu kari