Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Ganin abin da ya faru a Lokoja, Kamfanin Dangote Industries Limited ya tafi babban kotun tarayya a Abuja. Kotu za tayi wa Dangote da Gwamnatin Kogi shari’a
Dan takarar kujerar shugaban kasan jam'iyyar adawa ta NNPP Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana farin cikinsa matuka bisa labarin daukar wasu matasan kwankwasiyya.
Jakadan Najeriya a Spain, Demola Seriki, ya amsa kiran Allah. Ya rasu a birnin Madrid, kasar Spain a ranar Alhamis, 15 ga watan Disamba yana da shekaru 63.
Ibrahim Muhammad Aminu yana kalubalantar rawanin Sarki Ahmed Nuhu Bamalli. Tsohon Wazirin Zazzau, ya ce Gwamna Nasir El-Rufai ya saba doka wajen nada shi Sarki
Daga shekarar 1958 zuwa yanzu, mutane 12 suka jagoranci CBN a matsayin Gwamnonin bankin. Sanusi Lamido ne wanda aka fara kora a CBN, Sarah Alade ce macen farko.
Wata dattijuwar mata mara gakihu wacce aka gani a bidiyo tana kwana a kan titi ta samu kyauta daga yan Najeriya. An bata muhalli da kudi fiye da miliyan 2.
Wata kotun jihar Kano ta yankewa wani tsohon dan Hisbah hkuincinkisa ta hanyar rataya saboda kashe bazawararsa da ya yi shekaru sama da 10 da suka wuce, 2011.
Wata kasar waje ta kirkiri wani inji mai ban mamaki da zai iya kyankyashe jarirai a madadin haihuwa. Wannan lamari dai shine na farko a duniya kuma ba taba ba.
Wata mata ‘yar Najeriya ta dinka tsuleliyar riga da ledojin fiyo wota tare da hada da haka mai matukar kayatarwa wacce ta hada. Matar tela ce kwararriya sosai.
Labarai
Samu kari