Jami'an hadin guiwa na Civilian Joint Task Force (CJTF) sun tabbatar da hallaka shahararren jagoran ’yan bindiga, Kachalla Isihu Buzu, a wani samame a Zamfara.
Jami'an hadin guiwa na Civilian Joint Task Force (CJTF) sun tabbatar da hallaka shahararren jagoran ’yan bindiga, Kachalla Isihu Buzu, a wani samame a Zamfara.
Wasu ‘yan ta’adda sun kai farmaki kan ayarin motocin mataimakin sufeto Janar na ‘yan sanda na shiyya ta 12 da hedikwatarsa da ke Bauchi, Audu Madaki a hanya.
Wasu tsagerun yan bindiga sun halaka ran mutum ɗaya kana suka yi awon gaba da shugaban makarantar kididdiga da ke yankin ƙaramar hukumar Ƙaura, jihar Kaduna.
Wata babban kotun shari'a da ke Tsafe, a karamar hukumar Tsafe na Jihar Zamfara a ranar Talata ta raba auren shekaru 23 tsakanin wani mutum Musa Tsafe da jikars
Wani mutumi ya yanke jiki ya fadi sumamme bayan ya ari makudan kudade don buga caca. Tun farko dai bashi mutumin ya dauka kuma sai gashi ya taki rashin sa'a.
A wani yunkuri na kawar da fargabar mazauna Abuja dangane da barazanar tsaro da ake gani a baya-bayan nan, Sufeto Janar na ‘yan sandan Najeriya, IGP Usman.
Jim kaɗan kafin fara taron majalisar zartarwa FEC, shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya jagoranci baiwa sabbin sakatarorin dindindin uku rantsuwar kama aiki Ofis
Hukumar gudanarwar jami’ar jihar Kaduna (KASU) ta koma karatun zango na biyu na shekarar 2020/2021 ga dalibanta na digirin farko har zuwa digirin digirgir.
Farfesa Wole Soyinka ya yi maraba da batun tunbuke Muhammadu Buhari daga kan karagar mulki. Soyinka ya marawa ‘Yan Majalisa baya a kan tunbuke Shugaban Kasa.
A cikin wani bidiyo da ya yadu a shafukan soshiyal midiya, an gano amaryar zaune da angonta a waje na musamman da aka tanada don su sai uwargida ta rungume su.
Labarai
Samu kari