Jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya sun nuna bajinta ta hanyar kin karbar tayin cin hancin da wasu masu aikata laifuffukan cin amanar kasa suka yi masu.
Jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya sun nuna bajinta ta hanyar kin karbar tayin cin hancin da wasu masu aikata laifuffukan cin amanar kasa suka yi masu.
An yi gamo tsakanin tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami (SAN) da dan gwagwarmayar kare hakkin dan adam, Omoyele Sowore a harabar kotu a Abuja.
Yan Najeriya musamman matasa na yunkurin tunkude jam'iyyun All Progressives Congress APC da People's Democratic Party PDP a zabukan da zasu gudana a 2023..
Hafsat Baba, kwamishinar ayyukan jama'a ta jihar Kaduna ta bayyana cewa, yana da matukar muhimmanci a magance wasu matsaloli da suka dumfaro mata a jihar...
A Arewa maso gabashin Najeriya, ana aurar da yara da karfi-da yaji saboda talauci. Iyaye su na aurar da yara mata saboda su samu kudin biyan bashin gona a Yobe.
Dan kasar China da ya halaka Budurwarsa a jihar Kano mai suna Ummulkulsum Sani Buhari, Geng Quangron, ya dire gefe yace bai kashe budurwarsa ba a kotun Kano.
Kungiyar kare hakkin musulmai ta MURIC ta bukaci hukumomin jarrabawar WAEC da JAMB da su dauke cibiyoyinsu a cocunan RCCG dake kan babbar hanyar Legas-Ibadan.
Mawakin Kannywood Aminu Alan waka ya sako baki a rikicin Rarara da gwamnatin jihar Kano inda ya ce kare mutuncin Dauda ya fi yakin neman kujerar dan majalisa.
A ranar Laraba, 26 ga watan Oktoba, shugaban hukumar zabe na kasa, INEC, Farfesa Mahmood Yakubu, ya sanar da cewa adadin wadanda suka yi rajistan zabe ya kai m
Hukumar gudanarwar jami'ar jihar Ribas ta haramtawa dalibai mata sanya dangalallen datari, sarkar kafa da sanya girar bogi da dai sauran abubuwan da basu da kya
Adewale Adenaike, shugaban rukunin gidaje na phase 3, Trademore Estate, a Abuja ya bada labarin yadda jami'an DSS da wasu sojojin Amurka suka kama wani da ake z
Labarai
Samu kari