Shugaban kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya sake taso 'yan adawa a gaba. Shugaba Bola Tinubu ya yi musu kakkausar suka tare da yin zarge-zarge a kansu.
Shugaban kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya sake taso 'yan adawa a gaba. Shugaba Bola Tinubu ya yi musu kakkausar suka tare da yin zarge-zarge a kansu.
Ahmed Musa Dangiwa ya miƙa godiya ga Shugaba Tinubu bisa damar da ya ba shi ta yin hidima ga ƙasa, jim kadan bayan an tsige shi daga mukamin ministan gidaje.
Sojojin Najeriya su yi nasarar hallaka kasurgumin dan bindigan da ya addabi yankun jihar Zamafa. An kuma kwato wasu makamai da kayayyaki masu daraja sosai.
Gwamnatin tarayyan Najeriya tace nan ba da jimawa ba a cikin watannan zata dawo da harkokin sufurin jiragen ƙasa a kan layin dogon Kaduna zuwa Birnin Abuja.
Yayin da ake ci gaba da fuskantar barazar tattalin arziki a Afrika, Naira ta shiga jerin kudade mafi muni a nahiyar ta Afrika. Rahotonnmu ya bayyana dalilai.
Tsohon ‘dan majalisa da ya wakilci mazabar Kudan a majalisar jihar Kaduna tsakanin 2011 zuwa 2019, Alhaji Danlami Dan Inna Likoro, ya kwanta dama ranar Lahadi.
Gwamnan jihar Katsina ya ayyana dokar hana amfani da 'yan daba a zaben 2023. Ya kawo dokar ne don kafa tarihi mai kyau da kuma tabbatar da an yi zabe sahihi.
Wata budurwa ta haifi jariranta a cikin jirgi yayin da take tsaka da tafiya. An ruwaito yadda ta samu agajin gaggawa daga ma'aikatan jirgi har ta haifi danta.
Wasu rahotanni sun bayyana cewa tsohon babban Sakataren ma'aikatar ilimi a jihar Bayelsa, Dakta Walton Liverpool, ya yanki jiki ya faɗi matacce a jihar Edo.
Wata makarantar tsangaya a jihar Kano ta shiga jimami yayin da wata goba ta kama, ta yi kaca-kaca da dakuna 14 na dalibai. Gwamnati ta kawo tallafi rage radadi.
Hukumar yaki da fataucin miyagun kwayoyi, NDLEA ta damke wasu ‘yan kasuwar Fakistan a filin jiragen sama na Murtala Muhammad a Legas da 8kg na hodar iblis.
Labarai
Samu kari