Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Juma'a, 24 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da tsawa a sassan Najeriya da kuma zafi a yankin Arewa.
Gwamnatin Jihar Kano ta maka Gwamnatin Tarayyar Najeriya a kotu kan batun sauya fasalin takardun naira. Gwamnatin na Kano ta ce ya saba kundin tsarin mulki
Gwamna Ikpeazu na jihar Abia ya saka dokar hana gasa kifi, nama da sauran girke-girke a manyan kasuwannin jiharsa. Gwamnan ya saka dokar ne biyo bayan gobara.
Hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta bayyana cewa, dole ne malaman jami'a su dauki rantsuwar za su yi gaskiya kafin su shiga aikin zaben bana da za yi bana.
Jarman Sokoto, Alhaji Umarun Kwabo tare da tsaffin kwamishanonin jam'iyyar PDP biyu da kuma hadiman gwamna Aminu Waziri Tambuwal 127 sun koma jam'iyyar APC.
TSaffin shugabannin kasar Najeriya, sama da gwamnoni goma da ministoci, shugabannin hafsoshin soja sun dira fadar shugaban kasa domin halartan taron magabata.
Fasar shugaban kasa ta aika sakon gayyata ga dukkan tsaffin masu fada a ji a Najeriya da suka taba rike babban mukami don tattaunawa kan wasu matsaloli da suka.
Gwamnatin tarayya ta ofishin ministan shari'a kuma antoni janar ta bayyana cewa za ta bi umurnin kotun koli nda hana yunkurin haramta amfani da tsaffin Naira.
Shahrarren dan kasuwa, bakin fatan da yafi kudi a duniya, Alhaji Aliko Dangote, ya yi kira ga gwamnatin tarayya ta fara hukunta masu shigo da tufafi daga waje.
'Yan sanda a jihar Oyo sun gurfanar da wasu mutum 2 kan zarginsu da kama basaraken kauyensu tare da lallasa masa bakin duka. Sun yi yunkurin tayar da tarzoma.
Labarai
Samu kari