Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Babban bankin Najeriya ya karyata labarin da ake yaɗawa cewa ya gama shirin dakatar da ayyukan manhajojin biyan kuɗi ta Intanet wato OPay da Palmpay a Najeriya.
A yau Lahadi 26 ga watan Maris ne sanarwa ta fito na rasuwar tsohon hafsan sojojin Najeriya a zamanin marigayi Janar Sani Abacha, Laftanar Janar Oladipo Diya.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara ya bayyana shiga jerin masu son gaje kujerar shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawal. Ya bayyana dalilansa masu daukar hankali.
Akwai bankuna biyar da CBN ya amince su yi hada-hadar kudi ta hanyar addinin Islama, inda muka tattaro muku kadan daga abubuwan da ya kamata ku sani akansu.
Mai magana da yawun shugaban hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC), Mista Rotimi Lawrence Oyekanmi, ya ce bidiyon kai hari da ake yaɗa wa ba gaskiya bane.
Labarin da ke shigowa yanzu haka ya tabbatar da cewa tsohon shugaban dukkan ma'aukatan gwamnatin Najeriya a lokacin mulkin soji, Oladipo Diya, ya kwanta ɗama.
Hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta ba 'yan Najeriya shawarin yadda za su tsira daga rikicin da ka iya biyo baya a kasar a cikin 'yan kwanaki kadan masu zuwa.
Hukumar EFCC mai yaki da rashawa ta bayyana kame wasu mutum 80 da ake zargin suna saye da siyar takardun Naira a Najeriya kan farashi mai tsadan gaske a Ondo.
Ana ci gaba da samun sabbin attajirai a nahiyar Afrika a wannan lokacin da ake ci gaba da fuskantar tsadar dalar Amurka a duniya kuma nahiyar na kaduwa a haka.
Labarai
Samu kari