Peter Obi ya bukaci ‘yan siyasa su gudanar da yakin neman zaben 2027 cikin zaman lafiya, tare da tabbatar da cewa babu dan Najeriya da zai mutu saboda zabe.
Peter Obi ya bukaci ‘yan siyasa su gudanar da yakin neman zaben 2027 cikin zaman lafiya, tare da tabbatar da cewa babu dan Najeriya da zai mutu saboda zabe.
Wani saurayi mai suna Ali Haruna, mai shekaru 27, ya amsa kashe wata mata mai suna Aisha tare da fille mata kai a wani otal da ke Girei, Jihar Adamawa.
Tun farko da aka kaddamar da sauyin kudi a Najeriya, akwai hwa,gwamnonin da suka bayyana cewa, basu yarda akwai alheri a cikin lamarin ba, akwai su El-Rufai.
Yayin da kamfanin Twitter ya kasance daya daga wadanda ba sa biya biyan kudi, Musk ya gano hanyar da ya ce zai fara ba da kudi ga jama'ar kafar bisa sharadi.
Dan majalisar wakilan da ya fara kiran shirin jirgin gwamnatin Najeriya na Nigeria Air ya nemi cin hanci a wurin minista Hadi Sirika na wani kaso mai tsoka.
Rundunar ƴan sandan birnin tarayya Abuja, ta cafke wani ɓata-gari wanda ya daɗe yana bayar da bayanan sirri, safarar makamai da kayan abinci ga ƴan bindiga.
Yayin da har yanzu ba a warware matsalar ASUU ba, hukumar NUC ta amince a sake kafa sabbin jami'o'i a kasar nan masu zaman kansu, An fadi manufar yin hakan.
An rahoto cewa za a yi wa dakataccen gwamnan babban bankin Najeriya, CBN, Godwin Emefiele tambayoyi kan basussukan da aka bai wa manoma karkashin shirin Fadama.
Gwamnan jihar Benue Rev. Fr. Hyacinth Alia ya shirya dawo da kadarorin gwamnatin jihar waɗanda gwamnatin Samuel Ortom, ta tattara ta yi awon gaba da su a jihar.
Duk da tarin sukar da take sha, gwamnatin jihar Kano ta ci gaba da aikin rusa gine-gine kan filin gwamnati da ake zargin gwamnatin Abdullahi Ganduje da siyarwa.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle, ya bayyana cewa tun kafin ya zama gwamnan jihar Zamfara ya siyo da yawa daga cikin motocinsa da aka kwace masa.
Labarai
Samu kari