Gwamnatin Donald Trump ta fadi sunayen mutanen da ake zargi da tallafawa ta'addanci wajen jigilar kudin ISIS a Najeriya. Ta ambaci wasu kamfanoi a Legas da Kano.
Gwamnatin Donald Trump ta fadi sunayen mutanen da ake zargi da tallafawa ta'addanci wajen jigilar kudin ISIS a Najeriya. Ta ambaci wasu kamfanoi a Legas da Kano.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Ɗaliban jami'ar Adekunle Ajasin sun fusata bayan an halaka wani ɗalibin jami'ar. Ɗaliban sun gudanar da zanga-zanga a ciki da wajen jami'ar don nuna fushin su.
CBN ya bayyana cewa, zai fara aikin tabbatar da ya rufe duk wasu asusun banki a kasar nan da ba a hada su da BVN ba saboda wasu dalilai, ya bayyana meye yasa.
A cikin tsakar dare 'yan bindiga sun yi garkuwa da tsohon mataimakin gwamnan jihar Nasarawa, Farfesa Onje Gye-Wado. Karin bayani na tafe a cikin wannan rahoto.
Shugaban ƙungiyar malaman jami'a ta ƙasa (ASUU), Farfesa Emmanuel Osodoke, yace gwamnatin tarayya ta watsar da su tun lokacin da suka janye yajin aikin su.
Wasu mahara sun yi wa jami'an yan sanda kwantan bauna, sun bude musu wuta ranar Alhamis da ta shige a jihar Edo, sun kashe uku yayin da ɗaya ya samu raunuka.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar lalata haramtattun matatun man fetur da dama a yankin Niger Delta. Sojojin sun kuma kwato kayayyakin makudan kuɗi.
Wata kungiya ta matasan arewa ta nuna rashin yardar da shirin da FG ke yi na dena biyan tallafin mai. Kungiyar ta ce hakan zai kara wahalar da talaka ke sha.
Majalisar Wakilai na Tarayyar Najeriya na shirin yin doka da zata tilastawa likitocin da aka horas a kasar yin aikin shekara biyar a kasar kafin su iya hijira.
Mutane da dama sunyi batan dabo sakamakon hadarin jirgin ruwa da ya faru a Okpoama da ke karamar hukumar Brass ta Jihar Bayelsa. Jirgin ruwan na dauke da kaya
Labarai
Samu kari