Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Matasan Arewacin Najeriya sun fito sun bayyana yankin da ya kamata a ba shugabancin majalisar dattawa da na wakilai bayan da kowa ke nuna sha'awarsa na mukamin.
Idan ajali ya yi kira ko me kake kuma a duk inda kake sai ka tafi, Gobara ta yi ajalin mata da miji da ɗiyarsu guda ɗaya a garin Kafanchan na jihar Kaduna.
Rundunar ƴan sandan jihar Delta ta cafke wani jami'in ta bisa zargin halaka wani ɗan kasuwa. Ana zargin ɗan sandan da halaka ɗan kasuwa saboda kuɗin cin hanci.
Tsagerun 'yan bindiga sun kutsa da karfin tsiya cikin fadar wani babban Basarake da ake ganin girmansa a jihar Filato, sun yi awon gaba da shi zuwa wani wurin.
Wasu dalibai sun yi abin da bai dace ba, sun yiwa malamin jami'a isgili a lokacin da ya shigo da wata motarsa cikin jami'a. Sun ce bata musu kyaut ba ko kadan.
Wani matashi dan Najeriya ya sanya farin ciki a zuciyar wani tsoho da ke tuka baro bayan ya kashe masa kudi tare da cika shi da kayan masarufi irin su shinkafa.
Dan takarar shugaban kasa a Labour, Peter Obi ya bayyana yadda aka matsa masa lamba kan ya bar Najeriya bayan da asirinsa ya tonu game da zaben shugaban kasa.
Bankunan Najeriya na ƙara faɗaɗa harkokin kasuwancin su a nahiyar Afrika. Bankin Access yana a sahun gaba inda ya siya wasu bankuna biyar a nahiyar Afrika.
Majiya ta bayyana yadda 'yan Boko Haram suka sake sabuwar mabiya a cikin dajin Sambisa, an hallaka 'yan ta'adda masu yawa a lokacin da aka kai farmakin a Borno.
Labarai
Samu kari