Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Bello Kawu a Wajen Gwamnan Niger Ya Samu Dakatarwa a Wajen Manyan Jamiyyar APC na Mazabar Kontogora Biyo Bayan Zargin da Ake Masa na Zuba Zunzurutun Anti Party.
Sanata Rabiu Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, ya ce an kai wa magaya bayansa hari ne don hana shi shiga Kano.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun farmaki gidan wani jigon siyasar jihar Ribas, sun kone kayayyaki masu daraja a cikin gidan da ke birnin Fatakwal a Kudancin kasa.
Shugabannin gundumar Igbere da shugabannin jam'iyyar APC a karamar hukumar Bende sun dakatar da Sanata Orji Uzor Kalu daga jam'iyyar ana gobe zaben kujerarsa.
Rahoton da muke samu daga jihar Zamfara na bayyana cewa, an harbi wasu yan sanda a lokacin da aka kai farmaki kan jami'an tsaro da ke tare da matar Dauda Lawal.
Hukumar zabe ta saki jadawalin adadin mutanen da rijistarsu ta cika don mallakan katin zabe da kuma kada kuri'a a zaben 2023 mai gabatowa a watan Febrairu.
Yanzu muke samun labarin yadda wata mata ta rasu bayan halartar wani taro kan zaben 2023 da ke tafe nan kusa. An bayyana cewa, ba a san silar rasuwarta ba.
Mutane 15 ne suka rasu sakamakon wani mummunan hadarin mota da ya faru a jihar Bauchi sannan wasu mutum 7 sun jikkata. Kwamandan FRSC na Bauchi ya tabbatar.
Idan Ajali Ya Kira Dole Aje Ko babu Ciwo, wata Mai Ciki Haihuwa Ko Yau Ko Gobe Ta Mutu Sakamakon Faɗa Akan ₦350 a Bayelsa, Biyo Bayan Shan Naushi da tayi bazato
Labarai
Samu kari