FMBN na ba ‘yan Najeriya lamunin kudin mallakar gida har N50m amma da kuɗin ruwa 6% na shekara. An fitar da sharudda da yadda ake neman lamunin NHF.
FMBN na ba ‘yan Najeriya lamunin kudin mallakar gida har N50m amma da kuɗin ruwa 6% na shekara. An fitar da sharudda da yadda ake neman lamunin NHF.
‘Yan sanda sun kama wani malamin makaranta a Kogi bisa zargin zuba wa matarsa fetur da cinna mata wuta bayan rikicin da ya taso kan wasu rigunansa.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun kai farmaki cikin ƙauyen Ejule ƙaramar hukumar Ofu ta jihar Kwara. Ƴan bindingan sun salwantar da rayukan mutane masu yawa a harin.
Wani matashi ya sace zukatan jama’a da dama bayan ya wallafa bidiyon mahaifinsa wanda ke da karamin jiki. Ya jinjinawa mahaifin a ranar iyaye maza na duniya.
Shugaban Kungiyar Gamayyar 'Yan Kasuwa (TUC), Festus Osifo ya koka kan yadda 'yan siyasa ke nuna halin ko in kula yadda talaka ke ciki dalilin cire tallafin mai
Shugaban hukumar NYSC, Birgediya Janar Yushau Dogara Ahmed, zai bayyana a gaban kotu domin bayar da shaida kan taƙaddamar satifiket ɗin gwamnan jihsr Enugu.
Wata matashiya ta yadu a soshiyal midiya bayan ta isa gaban saurayinta rike da zoben alkawari. Ta durkusa a gabansa sannan ta nemi ya aureta a bainar jama’a.
Wata yar Najeriya ta nuna abubuwan da ta yi nasarar siya da kudi N180,000 bayan ta je kasuwa. Bidiyon da ta wallafa a dandalin TikTok ya haddasa cece-kuce.
Ƙingiyar manyan ƴan kasuwan man fetur ta bayyana ƙasashen nahiyar Afirka inda ake siyar da man fetur da tsada fiye da Najeriya duk da cire tallafin man fetur.
Wani lauya mai suna Ayo Sogunro ya bayyana yadda ya kwana a ofishin 'yan sanda bayan kawarsa matar aure ta ziyarce shi dakin otal a Abuja don tattaunawa da ita.
Bayan nada Kayode Egbetokun da Tinubu ya yi a matsayin Sufeto janar na yan sanda, Legit.ng ta duba jerin sunayen shugabannin yan sanda tun bayan samun yanci.
Labarai
Samu kari