Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati, EFCC, ta kama wata dattijuwa yar shekara 73 da wasu mutum biyu bayan samunsu da katin PVC 20 a Benin
Dan takarar shugaban kasa na APC, Asiwaju Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, shi ya fi cancanta ya gaji Buhari a zaben nan da aka yi a jiya Asabar, ga dalili.
Gobara ta tashi a babbar kasuwar Maiduguri, Monday Market a cikin tsakar dare kafin wayewar garin ranar Lahadi, 26 ga watan Fabrairu. Ba a san musababbin ta ba.
Wasu 'yan daba sun kone dukkan kuri'un da aka kada a wata rumfa ta jihar Edo. Rahoto ya ce an zabi Peter Obi ne, wannan yasa 'yan daba suka fusata suka kone ta.
Hukumar EFCC ta kama wani malamin jami'a mai suna Dakta Cletus Tyokyya da tsabar kudi har naira miliyan 306 a rumfar zabe da ake zargin na siyan kuri'a ne.
Wani bidiyon da muka samo ya nuna yadda ake amfani da wutar fitila wajen haska wurin zaben shugaban kasa da aka yi a yau jihar Bauchi. Ga dai bidiyon a ciki.
Labarin da muke samu ya bayyana cewa, wasu 'yan dab sun farmaki motar jami'an hukumar EFCC yayin da suka fito don yin aikin sintiri a babban birni na Abuja.
Yan sanda sun tabbatar, Hannatu Bawa, kansila a jihar Plateau da yan bindiga suka sace ta shaki iskar yanci bayan ta tsere daga sansanin masu garkuwa a Bauchi.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta dage zabe a wasu rumfuna 141 a jihar Imo. An fadi lokacin da za a sake yin zaben na shugaban kasa da 'yan majalisun tarayya.
Labarai
Samu kari