‘Yan sanda sun kama wani malamin makaranta a Kogi bisa zargin zuba wa matarsa fetur da cinna mata wuta bayan rikicin da ya taso kan wasu rigunansa.
‘Yan sanda sun kama wani malamin makaranta a Kogi bisa zargin zuba wa matarsa fetur da cinna mata wuta bayan rikicin da ya taso kan wasu rigunansa.
Mukaddashin shugaban rundunar 'yan sandan Najeriya, IGP Olukayode Egbetokun, ya shiga ganawa da manyan jami'ai DIG, AIG da CP na faɗin ƙasar nan a birnin Abuja.
Wata mata a shafin TikTok, Claire Wiyfengla, ta ja hankalin mata kan cewa duk wacce ba ta shirya duƙar da kai ta yi wa namiji biyayya ba, karma ta yi aure.
Kotun daukaka kara ta ce an sauke shugaban hukumar ta NIA ne ba tare da bin doka ba. Bayan shekaru 5, Alkali ya dawo da tsohon Shugaban NIA a kan kujerarsa.
Tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje ya bayyana shirin sake binciken faifan bidiyon dala bai dame shi ba ko kadan don akwai matakai kafin tabbatar da hakan.
Majalisar dokokin jihar Filato ya amince da buƙatar gwamna Caleb Mutfwang ta karɓo bashin kuɗi naira biliyan N15bn daga banki domin biyan albashin ma'aikata.
Gwamna Ahmed Aliyu na jihar Sokoto, ya ba da umarnin cewa a yi gaggawar biyan ma'aikatan jihar, da kuma 'yan fansho kuɗaɗensu domin su samu damar gudanar da.
DSS ta ankarar da al’umma cewa akwai shirye-shirye aukawa wuraren bauta da filayen wasanni. Dr. Peter Afunanya ya ce DSS da Sojoji da ‘Yan Sanda sun gano hakan.
Ana kyautata zaton Bola Ahmed Tinubu ya nada kwamiti da zai binciki gaskiyar ayyukan NNPCL. Shugaba Tinubu ya kafa kwamitin binciken sabanin NNPCL da FAAC.
Hukuma ta ja-kunnen Bola Tinubu a kan bashi, Muhammadu Buhari ya bar masa gadon N77tr. An fahimci bashin da ke kan wuyan Najeriya ya karu, binciken ya nuna haka
Labarai
Samu kari