Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya ce ƙasar ta kamata ta rage dogaro da makaman Amurka, tare da ƙarfafa masana’antun kera makamai na cikin gida domin tsaro.
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya ce ƙasar ta kamata ta rage dogaro da makaman Amurka, tare da ƙarfafa masana’antun kera makamai na cikin gida domin tsaro.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Gwamnatin jihar Kaduna ta kawo karshen dokar kulle da ta ƙaƙaba a Sabon Garin Nasarawa -Tirkaniya sakamakon rikicin da ya barke har aka kashe mutune biyu .
Mutum biyu sun riga mu gidan gaskiya sakamakon wani mummunan hatsari da ya faru a hanyar Abuja zuwa Kaduna. Rahotanni sun nuna cewa lamarin ya faru ranar Asabar
A ranar Jumu'a, limamin masallacin da ke cikin gidan gwamnati ya rufe karatu da fassara Alkur'ani sakamakon zai tafi kasa mai tsarki, Saudiyya gudanar da Umrah.
Wani bidiyo da ya yadu na wata hadaddiyar mota kirar Rolls Royce da wani matashi ya siya ya haddasa cece-kuce yayin da mutane suka ce lallai ya tara dukiya.
Wani matashi ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya bayan ya wallafa bidiyon da ke nuna yadda ya girkawa karnukansa hadaddiyar taliya. Mutane sun sha mamaki.
Bayanan da aka tattara kawo yanzu sun nuna cewa maharan makiyaya sun halaka akalla rayuka 43 a sansanin yan gudun hijira da ke jihar Benuwai da daren Jumu'a.
Rikici ya kaure tsakanin Fulani da Hausawa a garin Gwadabawa, jihar Sokoto lamarin da ya kai ka ga kisan mutane da dama tare da jikkata wasu. Ana zaman dar-dar.
Rahotanni sun fito da ke nuna cewa wasu miyagun yan bindiga sun kai mummunan hari wasu garuruwa a jihohin Zamfara da Katsina inda suka sace mutane a kalla 100.
Wata mata yar kasar Afrika ta kudu ta magantu kan yadda ta rasa danginta saboda ta auri mutumin Najeriya. Ta bayyana cewa yan uwanta sun so kashe mata aure.
Labarai
Samu kari