‘Yan sanda sun kama wani malamin makaranta a Kogi bisa zargin zuba wa matarsa fetur da cinna mata wuta bayan rikicin da ya taso kan wasu rigunansa.
‘Yan sanda sun kama wani malamin makaranta a Kogi bisa zargin zuba wa matarsa fetur da cinna mata wuta bayan rikicin da ya taso kan wasu rigunansa.
Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa, Reno Omokri ya bayyana cewa karya ne ace shugaban kasa Bola Tinubu bai halarci jami'ar jihar Chicago da ke kasar Amurka ba.
Matar aure, Amudalat Taiye, ta roki Kotu ta datse igiyoyin aurenta da mai gidanta, Abdulwaheed Aminu, saboda baya ƙaunarta kuma yana mata barazana da rayuwa.
Hukumar leken asiri ta kasa ta yi watsi da wani rahoton da ke cewa kotun daukaka kara ta dawo da Ambasada Mohammed Dauda a matsayin darakta janar na hukumar.
Sanata Ned Nwoko ya bayyana yadda ya tsallake rijiya ta baya yayin da ya ce yana daga cikin wadanda aka gayyata don yawon bude ido a jirgin ruwan da ya nutse.
Wani matashi dan Najeriya wanda ya yi amfani da N10 wajen lashe naira miliyan 2 a caca ya sa mutane da dama rokonsa kan ya basu sa’a suma suna son su buga.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya nuna ɓacin ransa da takicinsa kan mummunan kisan da ƴan ta'addan ISWAP suka yi wa wasu manoma a jihar.
Wani dan gajeren bidiyo da ke nuna yar Najeriya wacce ta samu sauyi a rayuwa bayan dogon lokaci tana talla ya burge mutane da dama. Ta koma kasar waje da zama.
Wasu 'yan bindiga da ba'a iya tantance ko su waye ba sun kashe aƙalla mutane uku, tare da jikkata wasu biyu, a wani mummunan hari da suka kai a jihar Filato.
Wani magidanci ya garzaya kotu neman a raba aurensa da matarsa saboda yadda ta ke takura masa da rashin ganin darajarsa. Kotun tace babu aure a tsakaninsu.
Labarai
Samu kari