Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Kakakin hukumar yan sanda a jihar Kano, Sp Abdullahi Haruna Kiyawa, ya bayyana yadda wasu yan bangan siyasa suka hallaka mutum biyu da wuta da ransu a Kano.
Alkalin Kotun daukaka kara mai zama a Akure, babban birnin jihar Ondo, Ayobode Lokulo-Sodipe, ya rasa rayuwarsa yayin da yake shirye-shiryen shiga zaman kotu.
Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom ya fadi zaben sanata da aka yi a ranar Asabar, inda wani dan takarar APC ya lashe zaben. Ortom ya kasance mai adawa da Atiku.
Tirƙashi: Wani Ɗan Acaɓa Ya Samu Luguden Kuri'u Wajen Jama'a Har Ya Samu Nasarar Zama Ɗan Majalisa a Ƙarƙashin jam'iyyar Labor Party ta Peter Obi a Can Kaduna
Charles Adias, baturen zabe na jihar Rivers ya yi korafin cewa magoya bayan jam'iyyar Labour suna barazanar kashe shi saboda zargin cewa zai yi magudin zabe.
Jam’iyyar PDP ta ce sam ba zata amince da sakamakon zaben shugaban kasa da ake tattarawa saboda akwai gyara a ce Tinubu ya fi Atiku yawan kuri’u ba ko kadan.
Dan takarar sanata a PDP a majalisar dattawa a jihar Kebbi ya lashe zabe, inda ya kawo karshen wa'adin mulkin Sanata Bana Ibn NaAllah a jihar Kebbi da ke Arewa.
INEC Ku Daure, Ku Cije Akan Gaskiya Karku Bari Matsin Lamba Yayi Tasiri Akan Ku - Atiku Abubakar Ya Fadawa INEC ta Hannun Na Daman Sa'a Yakin Neman Zabe a Abuja
A Kwantar Da Hankali, Ba'a Zubda Gari A Ɗebe Duka Daman Inji Tinubu Ya Gaya Wa Magoya Bayan Sa Na Legos Biyo Bayan Rashin Nasararsa a Legos din A Hannun LP
Labarai
Samu kari