Mataimakin babban hafsan rundunar tsaron Birtaniya, Laftanar Janar Sir Charlie Collins, ya isa Maiduguri, babban birnin Borno a wata ziyara da ya kawo Najeriya.
Mataimakin babban hafsan rundunar tsaron Birtaniya, Laftanar Janar Sir Charlie Collins, ya isa Maiduguri, babban birnin Borno a wata ziyara da ya kawo Najeriya.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Rahotanni daga ƙasar Amurka sun nuna cewa wani da ba'a san daga ina ya fito ba ya daba wa limamin wani Masallaci wuƙa yayin da yake jan sallar Asuba da Azumi.
'Yan bindiga sun kai sumame cikin wani ƙauye a birnin tarayya Abuja, sun su nasarar tafiya da basaraken garin da kuma wasu mutane da dama. Sun raunata mutum 1.
Mao Ohuabunwa, tsohon dan majalisa mai wakiltar Abia ta Arewa ya ce Sanata Orji Kalu bai cancani zama shugaban majalisar zubi ta 10 don yana da sharia da EFCC.
Mai magana da yawun shugaban ƙasa, Femi Adesina, ya ce idan har za'a tsaya a yi zancen gaskiya dole a yaba wa shugaba Muhammadu Buhari game da matsalar tsaro.
Dattijon ƙasa Cif Edwin Clark, ya buƙaci antoni janar na tarayya da ya cafke ministan Buhari, Lai Mohammed bisa zargin sa da yaɗa ƙarairayi akan Peter Obi.
Mai girma Muhammadu Buhari ya kafa kwamitoci akalla 40 da suka yi aiki a kan harkoki da-dama. Aikin kwamitiocin Gwamnatin ya lakume fiye da N20bn a mulkin APC.
Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa gwamnati mai ci ta samu koma baya lokacin da shugaba Muhammadu Buhari ya kwanta rashin lafiya tsawon watanni 8 a Landan.
Wasu miyagun yan bindiga sun kai farkmaki kauyen Gangarbi da ke karamar hukumar Rogo a Jihar Kano, tare da sace wani dan fittacen kasuwa Alhaji Nasiru Na'ayya.
Rundunar yan sanda ta tabbatar da kashe jami'inta guda ɗaya, da raunata wasu uku a wani mummunan harin yan bindiga a yankin Ikorodu, jihar Legas ranar Jumu'a.
Labarai
Samu kari