Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Zababben shugaban kasan Najeriya, Asiwaju Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, matarsa ta daina zaman majalisa tun da yanzu ya samu ragamar Najeriya baki daya.
An sanar da Asiwaju Bola Ahmad Tinubu a matsayin sabon zababben shugaban kasar Najeriya bayan samun kuri'u mafi rinjaye a zaben shugaban kasar da ya gudana.
Sheikh Bala Lau, Shugaban Kungiyar Izala, JIBWIS, ya ja kunnen yan siyasa a Najeriya kan furta maganganu da ka iya tada rikici a yayin da INEC ke aikin zabe.
Likitocin babban asibitin Ilorin a jihar Kwara sun ajiye aiki na kwana biyu saboda dukan abokin aikinsu da wani jami'in dan sanda ya yi bayan ya duba matarsa.
Bola Ahmad Tinubu ya bayyana tafiya kotu don tabbatar da an dakatar da PDP da LP daga dakatar da tattara sakamakon zaben shugaban kasa da ake yi a yanzun nan.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmad Tinubu ne ya lashe zaben shugaban kasa da aka yi a ranar Asabar a jihar Borno da ke Aewacin kasa.
Bankunan Najeriya sun aikewa kwastomominsu da sabon sako game da yadda ake fama da karancin kudi da kuma yadda za a samu mafita ga yadda za ake shan wahala.
Shugaban jamiyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, na kasa, Rufai Alkali ya yi kira ga Hukumar zaben Najeriya, INEC, ta soke zaben 2023 ta sanar ranar sake wani
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC Bola Tinubu ya ba da shawari ga Atiku da Obi kan sakamakon zaben shugaban kasa na bana, ya ce syi rungumi kaddara.
Labarai
Samu kari