Dakarun yan sandan Sakkwato sun damke wani mutumi, Aminu Mai Roba da ke taimaka wa yan bindiga wajen sayar da shanun sata, an fara gudanar da bincike.
Dakarun yan sandan Sakkwato sun damke wani mutumi, Aminu Mai Roba da ke taimaka wa yan bindiga wajen sayar da shanun sata, an fara gudanar da bincike.
Sanata Ali Ndume ya taya zababben shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu da mataimakinsa, Kashim Shettima murnar lashe zaben shugaban kasa na ranar Asabar.
Gwamnan jihar Kaduna ya bayyana kadan daga abin da ya gani bayan da aka sanar da Bola Tinubu a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasa na bana a Najeriya.
'Yan bindiga sun kai wani hari a wani ofishin ƴan sanda a jihar Abia, inda suka yi awon gaba da makamai, bayan sun fatattaki jami'an dake bakin aiki a lokacin.
Oba Adeyeye Ogunwasi, Ooni na Ife ya yi kira ga yan kasa su zauna lafiya sannan ya bukaci ma'aikatan zabe su binciko yadda za a gyara zaben a maimakon soke shi.
Kotun majistare a jihar Kano ta tasa keyar Ado Doguwa zuwa magarkama bisa zargin ya kitsa kashe kashe a jihar Kano a lokacin zabrn 023 da ya gabata; Asabar.
Wata kungiyar hadin kan yan arewa, ANA, ta ja kunnen tsohon shugaban kasa Cif Olusegun Obasanjo kan cewa a soke zaben shugaban kasa na 25 ga Fabrairun 2023.
Mummunan gobara ta tashi a kasuwar Kurmi da ke birnin Kano a ranar Laraba 1 ga watan Maris inda kimanin shaguna 80 suka kone kuma aka tafka asarar miliyoyi.
Hukumar zabe mai zaman kanta a Najeriya ta mika takardun shaidan cewa, Tinubu ne ya lashe zaben shugaban kasa da aka yi a kasar a karshen makon jiya a Abuja.
Gwamnan jihar Yobe ya bayyana jin dadinsa da yadda 'yan Najeriya suka yiwa Bola Ahmad Tinubu ruwan kuri'u a zaben bana. Ya ce sun yi shawari mai kyau a bana.
Labarai
Samu kari