Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Hon. Mark Tersee Gbillah ya ce akwai wasu kudi da ake zargin sun yi kafa a Najeriya, wasu jami’an gwamnati sun karbi kudin da ba su shiga asusun gwamnati ba.
Dattawan Arewa sun yi martani, sunce ya kamata Peter Obi ya kama kansa ko kuma ya fuskanci kamu tunda sun gano yana son kawo cece-kuce da tsaiko ga kasar nan.
Gwamnan jihar Ebonyi ya bayyana cewa, babu wanda ya isa ya dakatar da rantsar da Bola Ahmad Tinubu duk duniya. Ya bayyana hakan ne bisa wasu dalilai masu yawa.
Mai bai wa shugaba Buhari shawara kan kafafen yada labarai, Mallam Garba Shehu, ya ce shugaban ya samu tarba daga mataimakin gwamna Sa'ud Khalid Al-Faisal.
Kamfanin Atiku Abubakar ya yi sanadiyyar rasa aikin Hadiza Bala Usman, an fahimci haka a littafin “Stepping on Toes: My Odyssey at the Nigerian Ports Authority”
Yanzu muke samun labarin cewa, Allah ya dauke daya daga cikin tsoffin gwamnonin jihar Anambra da ke Kudu maso Gabashin Najeriya. A yau Talata ne aka ce ya rasu.
Hukumar zabe ta INEC ta bayyana cewa, Peter Obi ya shirga wa kotun zabe karya, ba shi ne 'yan Najeriya suka zaba ba, sun zabi Bola Ahmad Tinubu ne a zaben bana.
Wani fasto dan kasar Mozambique ya kwaikwayi azumin kwanaki 40 na Annabi Isah, inda ya shafe kwanaki 25 yana yi, bai cika ba ALlah ya dauke shi zuwa kiyama.
Ana tuhumar Dauda Kahutu Rarara da cin kudin wani dan kasuwa na wayoyi tare da kin biyansa, an umarci ya sake bayyana a gaban kotu don a san halin da ake ciki.
Labarai
Samu kari