Kotun daukaka kara da ke birnin Abuja da dage ci gaba da sauraran karar da ake na neman soke rijistar ADC da wasu jam'iyyun adawa a Najeriya zuwa watan Yuli.
Kotun daukaka kara da ke birnin Abuja da dage ci gaba da sauraran karar da ake na neman soke rijistar ADC da wasu jam'iyyun adawa a Najeriya zuwa watan Yuli.
Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Yaron tsohon Sarkin Kano, ya ce babu wani laifi da mahaifinsu ya aikata, illa sukar Gwamnati, ya ce tofa albarkacin baki kan tattalin arziki bai saba doka ba
Dan Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa, Zakari Sule, ya angwance da sahibarsa, Alysa a McKinney Roughs Nature Park, Texas, kasar Amurka a ranar Asabar.
Gabannin bikin rantsar da sabon shugaban kasa a ranar 29 ga watan Mayu, jirgin shugaban kasa kirar Boeing 737 ya lula wajen kasar domin samun gyara mai kyau.
Rukunin farko na motocin bas masu amfani da lantarki da aka shigo da su don saukaka sufuri a Lagas sun iso, Gwamna Sanwo-Olu ya saki hotuna a soshiyal midiya.
Jami'an kamfanin KAEDCO sun dandana kudarsu lokacin da sojoji suka farmaki kamfanin da ke jihar Kebbi inda suka yi wa ma'aikatan da ke bakin aiki dukan tsiya.
Jami'an rundunar yan sandan Najeriya sun yi nasarar kama wasu yan kungiyar Sara-Suka 98 yayin wasu ayyuka da suka gudanar tsakanin 26 zuwa 28 ga watan Afrilu.
Gwamnatin Najerya ta bayyana cewa, ya zame mata dole ne ta kashe kudaden da ta bayar a kwaso 'yan Najeriya daga kasar Sudan don kare lafiyarsu da dawowa gida.
Wasu 'yan ta'adda sun yiwa matasa kisan gilla a jihar Filato, inda aka ce sun yiwa matasa biyu yankan rago a jihar da ke Arewa ta Tsakiya a Najeriya, rahoto.
Yanzu muke samun labarin rasuwa basarake mafi dadewa a Najeriya kuma mahaifin ministan Buhari rasuwa a jihar Cross River. An fadi kadan daga tarihi da aikinsa.
Labarai
Samu kari