Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Hukumar jin dadin Alhazai ta kasa (NAHCON) ta sanar da lokacij fara jigilar maniyyata zuwa Saudiyya. Ta bayya cewa jirgin farko zai tashi a birnin Abeokuta.
A zaben nan na 2023 akwai Malaman Musulunci da Fastocin Kirista da ke takara. A wadanda suka fito takara na mukamai akwai Sheikh Ibrahim Khalil a jihar Kano
Babban bankin Najeriya watau CBN ya bi umarnin Kotu, ya amince tsohon N500da N1000 su ci gaba da yawo hannun mutane har zuwa ranar 31 ga watan Disamba, 2023
Gwamna a Abiodun na jihar Ogun ya bayyana cewa, ba zai lamunci a ki karbar tsohon kudi ba, amma sai gashi a gidan mansa ma ba a karbar tsoffin kudaden duka.
Kungiyar IPMAN ta dillalan man fetur ta bayyana rashin amincewarta da ci gaba da karbar tsoffin kudi duk da kuwa CBN ya ce ci gaba da kashe kudaden kamar kotu.
Jigon jam'iyyar APC ya bayyana gaskiyar dalilin da yasa dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC ya fito a matsayin wanda ya yi nasara a zaben shugaban kasa.
Kungiyar kwadugo ta kasa watau NLC ta yi barazanar shiga yajin aiki nan da mako ɗaya matukar gwamnatin tarayga ba ta magance karancin naira da ma Fetur ba.
Shugaban Najeriya, Alhaji Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa ba bu inda ya hana CBN da Antoni Janar su yi biyayya ga hukuncin Kotun koli kan tsoffin naira .
Gwamnan jihar Ogun, Prince Dapo Abiodun, ya bayyana cewa nan gaba kaɗan yan Najeriya zasu barke da murna bayan hukuncin da Kotun koli ta yanke kan sauya naira.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta shuga ganawa da lauyoyi 60 na Peter Obi kan lamarin da ya shafi zaben shugaban kasa da aka yi a watan da ya gabata na bana.
Labarai
Samu kari