Kakakin Majalisar dokokin jihar Edo, Blessing Agbebaku, ya yi murabus bayan ‘yan majalisa sun shirya tsige shi, kamar yadda mai taimaka masa ta tabbatar.
Kakakin Majalisar dokokin jihar Edo, Blessing Agbebaku, ya yi murabus bayan ‘yan majalisa sun shirya tsige shi, kamar yadda mai taimaka masa ta tabbatar.
Kakakin Majalisar dokokin jihar Edo, Blessing Agbebaku, ya yi murabus bayan ‘yan majalisa sun shirya tsige shi, kamar yadda mai taimaka masa ta tabbatar.
Garuruwa akalla 30 ake tunanin za su yi fama da matsalar annoba a Najeriya. Wani jami’in NEMA ya fitar da sanarwa cewa a shiryawa ambaliyar ruwa da zai barke.
An bayyana jihar da ministan kudi karkashin shugaban kasa Bola Tinubu zai fito yayin da wani lauya ya sanar da abun da wani jigon jam’iyyar APC ya fada masa.
Hukumar 'yan sandan jihar Legas ta buƙaci Amarah Kennedy, ya gaggauta miƙa kansa kan zargin yaɗa Hotuna marasa kyau na wata mata barazawara a soshiyal midiya.
Wata kotun majistare da ke jihar Bayelsa ta tsare wani matashi mai suna Kingsley Solomon a gidan kaso bisa zargin satar jaririya mai watanni biyu a duniya.
Hukumar Yaki da Cin Hanci (EFCC) reshen jihar Borno ta gurfanar da wani mai suna Isiyaku Ibrahim da ake zargi da handame dukiyar marayu da ya kai har N12m.
Jami'an 'yan sanda sun yi nasarar damƙe mutum uku, ɗan shekara 19, Muinah Mohammed, mace ɗaya da wani mutum 1 bisa zargin kitsa sace babban limamai a Ondo.
A tsakanin 7 zuwa 14 ga watan Dhul-Hijjah an kalandar musulunci, aƙalla mutane miliyan 4.25 ne suka kai ziyara Masallaci Annabi Muhammad SAW dake birnin Madina.
An yi babban rashin mawallafin jaridar NewsDirect, Dr Samuel Ibiyemi. Mamacin ya mutu ne a ranar Talata a asibitin koyarwa na jami'ar Babcock da ke jihar Ogun.
Wani bidiyo da aka wallafa a TikTok ya nuno wata mata da mutane suka ce tana kama da shugaban kasa Bola Tinubu. Gajeren bidiyon ya haifar da martani a TikTok.
Labarai
Samu kari