Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmed El-Rufai ya sha alwashin ci gaba da korar baragurbin ma'aikata a gwamnatinsa, da rushe gine-ginen da ba su dace ba a jihar.
Wani mummunan hatsarin mota ya auku kan titin hanyar Lokoja-Abuja. Hatsarin ya auku ne a tsakanin wata motar tanka, ɗauke da man fetur da sauran wasu motoci.
Wata mai sana'ar shara ta bayyana irin kudin da take samu daga wannan sana'ar da mutane da yawa ke rainawa a nan gida Najeriya. Ta bayyana adadin kudadenta.
Allah ya jarabci gwamna mai ci a Arewacin Najeriya, Abdullahi SUle da rashin dan uwa na jini a wannan shekarar da muke ciki bayan rasa dansa a Janairun bana/
Abdulmumini Jibrin ya bayyana yadda Ganduje ya amince da ganawar Tinubu da Kwankwaso a makon da ya gabata don tattauna wasu batutuwa masu karfi gaske na siyasa.
Akwai alamun faruwar 'yar tsakanin zababben shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu da gwamna Ganduje na jihar Kano bayan da aka bayyana yadda muryar Ganduje ta fito.
Wasu 'yan jam'iyyun adawa a Najeriya za su iya samun nasarar shiga a dama dasu a mulkin zababben shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu saboda wasu dalilai a kasa.
Ƴan bindiga sun kai mummunan farmaki kan jami'an ƴan sanda a ƙaramar hukumar Ngor Okpala ta jihar Imo. A yayin farmakin an samu asarar rayukan ƴan sanda biyu.
Dan takarar shugaban kasa a PDP, Atiku Abubakar ya bayyana cewa, zai kawo shaidu sama da 100 domin tabbatar da cewa Tinubu bai lashe zaben shugaban kasa ba.
Labarai
Samu kari