Hukumar zabe ta INEC ta ce ta wallafa takardun da ’yan takarar shugaban kasa suka gabatar mata ne kawai, bayan an lura da rashin takardun makarantar Tinubu.
Hukumar zabe ta INEC ta ce ta wallafa takardun da ’yan takarar shugaban kasa suka gabatar mata ne kawai, bayan an lura da rashin takardun makarantar Tinubu.
Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta amince da naɗin dan CJN da wasu alkalai sama 20 a matsayin alƙalan babbar Kotun tarayya a taro karo na 105 da ya gudana a Abuja
Wata kyakkyawar budurwa ta garzaya Twitter domin nunawa mutane wani karamin gida da ta ginawa kanta a shekaru 19, kuma hotunan ya haddasa cece-kuce a dandalin.
Wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun yi ajalin wani dan kasuwa mai suna Chinonso Ugwu a kauyen Balele da ke karamar hukumar Ningi a jihar Bauchi.
Shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu zai tafi birnin Nairobi da ke kasar Kenya domin halartan taron tsakiyar shekara na gamayyar kungiyoyin hadin kan Afirka.
Babbar kotun tarayya mai zamanta a birnin tarayya Abuja ta ɗage sauraron ƙarar gwamnatin jihar Kano da Alhassan Ado Doguwa bisa zargin kisan kai da ake masa.
Tsohon sanatan Kaduna ya yi martani kan tallafin N8,000 da Tinubu zai bayar inda ya ce kafin 'yan Najeriya su karbi kudin ya kamata su yi addu'a don kariya.
Masu garkuwa da mutane da suka yi basaja a matsayin marasa lafiya sun dauke wata babbar likita a Calabar babban birnin jihar Kuros Riba. Jami'an 'yan sandan.
Wasu shahararrun mutane da suka yi aiki da tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, sun samu sabbin mukamai. Sun hada da Yemi Osinbajo, Zainab Ahmed da sauransu.
Magana kan motoci masu karancin shan man fetur da wani dan Najeriya ya yi a shafinsa na Tuwita ta ja hankulan mutane da dama saboda halin da ake ciki na tsadar.
Labarai
Samu kari